Auren Wata Uku Page 31 - 35 Na Sameena Aleeyou

*AUREN WATA UKU..!*

*31

*©️Sameena Aleeyou…✍🏽*


Tana d’aga kiran ta sinkayo muryarsa daga d’aya b’angaren “I heard that you’re back in the country.. Ya akai banji hakan daga bakinki ba..?”


Shiru batace dashi komai ba sai hucin da take dan gaba d’aya zuciyarta a cunkushe take tinda ta kasa samun Haidar a waya. Muryar Shadow ya kuma dakan dodon kunnenta “Dareen are you sure you are not hiding something from me.?”


“Toh mai zan b’oye maka. Yes mun dawo amma ban samu chance na sanar dakai hakan ba. After all, jiya ne kawai muka dawo k’asar. Is not as if na shafe kwanaki ne da dawowa bakaji daga gareni ba.”


Katseta yai “Don’t you dare take me for a fool. I know you so well. Na sani idan kina shirya wani abun.. Let me warn you Dareen. Idan kika shirya wani abu a bayan ido na believe me zaki d’and’ani kud’arki.”


Tai murmushin takaici “Is that a threat.?”


Murmushin shima yai “You know me so well. I don’t keep people around with threats. Idan har zanyi abu lokaci d’aya nakeyi ke kinfi kowa sanin hakan.”


Yai gyaran murya kafin yaci gaba “Ina Haidar..?”


Ta kuma furzar da huci “How would I know.? Ya fita bai sanar Dani ba.”


“You should know Dareen. Because that’s what you are there for. Ban ajiyeki tareda dashi ba just for you to have fun with him kin fahimta.”


“Oh excuse me! You don’t own me.. And you are not the one calling the shots here. Ni ce nake rayuwa da Haidar a halin yanzu… Barazana kawai kake da kake cewa tulun da aka d’aure kurwar Haidar aka shata layin k’iyayya tsakaninsa da iyayensa na wajenka.. Kuma bari kaji from now henceforth bazan bari ka cutar da Haidar ba. Babban kuskuren da ka tapka shine da ka min sanadin shiga rayuwarsa. A halin yanzu Haidar dani are one.. He’s my husband da nake sonsa da duka zuciyata.. Bazan bari kai ko wani ya cutar dashi ba. So if I were you zan maida makaman yak’ina.”


Murmushi yai daga d’aya b’angaren “Haka kika ce.?!”


Bata bashi amsa ba sai sakin huci da take.


Ya kuma murmusawa “Fine. Zamu gani tsakanin mu biyun Who owns Haidar..!” Yana Ida fad’in haka ya katse kiran. 


Dareen taci gaba da kallon wayar tana sakin huci. 


**


A can asibiti kaw suna nan zaune jiran tsammani Mommy ta dubi Anisa wacce dama saura su biyu ne zaune wajen “Idan likitocin Sun fito kimin magana.”


Jinjina mata kai Anisa tai had’ida amsawa. Tabi bayan Mommy da kallo wacce hankalinta ke ga wayar salularta. Mommy tana ficewa wani corridor d’in ta soma waya da ‘yaruwarta Asshe. Nan take sanar da Asshe abinda ke faruwa. 


Baki har na rawa Asshe ke tambayarta “Haidar..? Haidar fah..? Ina Haidar Haidar yana lafiya.?” Dan ita duk a tunaninta aikin gama ne Ya riga Ya gama tsakanin Haidar da Ummul.


Mommy ta girgiza Kai kad’an “Asshe Haidar lafiya yake. Hasalima shi yai driving namu to hospital. Amma meyasa kike tambayar lafiyar sa.?”


Sauk’e ajiyan zuciya Asshe tai tana jin gumi da ya tsartsafo mata na bin jikinta yana sauk’a. Lokaci guda tai k’ok’arin saita kanta “Toh amma Aunty Kwaise is possible asirin ne yai aiki. Is possibile amfanin yarinyar ya kare ne. Tinda ita d’in makarin asiri ce.”


Kaman Asshe na ganinta haka Mommy ta girgiza kai “Ta ya hakan zai kasance bayan Haidar shigowarsa gidan kenan. Babu wata alak’a data shiga tsakaninsa da yarinyar. Ko kin mance mai Malam Ya sanar damu. Har sai wata alak’a ta auratayya ta gifta  tsakaninsu kafin ta karya asirin.”



Daga d’aya b’angaren Zuciyar Asshe yaci gaba da tsinkewa. Toh ko dai Anisa tayi shashashancinta ne ta bama yarinyar turaren bata zubar ba kaman yanda ta umarceta. Kodai har mai aukuwa ya auku ne ba tareda Kwaise tayi la’akari ba. Wann abu da d’aure kai yake. Toh amma idan Har illan dake jikin yarinyar bai shafi Haidar ba kaman yanda Dije ta sanar da ita. Ta iya yuwa da gaskiyar Suwaiba Dije fansarta kawai take son d’auka kan yarinyar da uwarta tinda gashi yarinyar ce ke kan gargarar mutuwa kaman yanda bokansu Ya sanar dasu ba Haidar ba. Idan Har hakan ta kasance zatafi kowa farin ciki.


Muryar Mommy ya kuma katseta “Kaina Ya k’ulle gaba d’aya Asshe. Shin idan yarinyar nan ta mutu a haka wann na nufin asirin dake jikin D’ana Ya karye ne kokuwa dai Har yanzu da asirin jikinsa.?”


Asshe ta sauk’e ajiyan zuciya tace “Aunty Kwaise bakida tabbacin idan Haidar bai shiga b’angaren yarinyar nan ba a tsakanin shigowarsa gidan. Kinsan abu ne da aka had’a da asiri kuma wann turaren da Malam Ya bamu ya tabbatar mana shi d’in tamkar magnet ne Wanda zai janyo Haidar zuwa gareta..”


Mommy tai Shiru kaman mai nazari sai kuma ta girgiza kai “Asshe al’amarin nada rikitarwa amma inada tabbacin a lokacin da muka tsinceta kwance k’asa kaman gawa a wann lokacin Haidar ya soma sanyata a idonsa.. Tabbas tayi amfani da turaren inada tabbacin hakan amma bana tunanin amfani da turaren kawai zaisa ta Mutu kafin Haidar ya samu kusanci da ita.”


Haidar da isowarsa wajen kenan yai tsaye Cak yana sauraren kalaman Mommy na k’arshe. ‘Turare.? Mutuwa kafin shi Haidar ya samu kusanci da yarinyar.?’ Ya nanata kalaman da yaji Mommy tace cikin zuciyarsa.? 


A razane Mommy ta juyo tana dubansa duk a birkice. Kana ganinta kaga maras gaskiya. Tai  saurin canza maganar da take cikin wayar tana mai katse kiran. Ta k’ak’aro murmushin da yafi kama da yak’e ta sakar masa “Em.. Em.. Haidar ashe kana nan baka tafi ba..? Na zata ai ka tafi..?”


Ya girgiza mata kai kad’an alamun a’a “Ina nan Mommy.. Naje sallah ne. Why.? Is there something I should know.?” Yai tambayar yana tsareta da idonsa.


Tai saurin girgiza masa kai alamun a’a. 


Ya jinjina Kansa a hankali ba tareda ya nuna mata yaji koda word d’aya daga wayan da ta gama ba. Ya d’an ci gaba da takowa kusanta har lokacin Mommy a tsarge take. Haidar na hankalce da ita. 


“Any news about the girl’s condition.?” Ya tambaya yana tsare Mommy da ido.


Zuciyarta Ya kuma tsinkewa tana tuhumar kanta mai hakan yake nufi.? Kenan Haidar Ya damu ne da Ummul.? 


Bata kai ga samo amsa ba suka hango wani Dr ya fito daga ER d’in. Mommy ce ta nufe shi cikin sauri tana tambayarsa Ya jikin Ummul. Yayinda Anisa ma ta taso daga yanda take zaune ta nufo su. 


Haidar kaw daga can yanda yake tsaye yana karantar yanayin Mommy. Meyasa take nuna damuwa gameda yarinyar bayan ga abinda yaji a waya kaman mutuwa take nema ma yarinyar.? Meye nufin Mommy akan yarinyar.? Mecece manufarta na aura masa yarinyar.? Tunani daban daban cikin zucjuarsa. Muryar Dr ya sinkayo yana fad’in “She’s still not out of danger. A halin yanzu bazamu iya bada shaida akan komai ba. Anything can happen.” Ya numfasa kafin ya dubi Mommy “Is she your Daughter.?”


Kafin Mommy ta bada amsa Anisa tai tsulum ta bud’i baki tace “No she’s not her daughter.”


Mommy ta k’ara da “She’s my Son’s wife.. Dr meke faruwa da ita ne.?”


Dr ya d’anyi Jim sai yace “Where’s her husband then.? I’d like to speak with him.”


Mommy ta juyo a d’arare tana duban direction din da Haidar yake. Anisa ma shi take duba tana jira taji yayi rejecting hakan amma sai taji akasin hakan. Abun mamaki muryar Haidar suka sinkaya yana fad’in “I’m here. I am her husband.”


Daga Anisa Har Mommy cikin tsananin shock suke duban Haidar Wanda tuni ya soma takowa kusansu. 


Dr yace “May I have a word with you.?”


Haidar ya jinjina masa kai alamun eh “Sure.. After you.” Ya k’arashe yana alama ma likitan da hannu.


Dr ya jinjina masa kai kafin yasa kai ya nufi ofishinsa Haidar na take masa baya. Daga Mommy har Anisa mamaki ya hanasu rufe baki. Babu Wanda ya tasammaci haka daga Haidar. Ko ita kanta Mommy da takeda yak’inin maganin bokansu ka iya tasiri akan Haidar tinda ya sanar dasu turaren da suka ba ma Ummul ta dinga amfani dashi zai janyo Haidar gareta batai zaton abun zaizo da sauk’i haka ba. Kenan Watak’ila d’aukanta da yai cikin hannunta har ya shak’i turaren.? Gaba d’aya kan Mommy ya k’ulle ta rasa fahimtar tunanin da take. Gaba d’aya duk abubuwan dake wakana Sun k’ulle mata kai. 



Anisa ta sauk’e ajiyan zuciya a hankali tana tinanin kiran k’awarta Leenah dan sanar da ita halinda ake ciki. 


**


Dr ya dubi Haidar kafin yace “Amma kana ina har ake barazanar d’aukar rayuwar matarka..?”


Haidar ya jinjina kai lamun nuna rashin fahimta “Ban fahimceka ba Dr. Barazanar d’aukar rayuwarta kaman yaya.?”


Dr ya jinjina kai yace “Sakamakon gwaje gwajen da mukai mata na gaggawa ya tabbatar cewa she’s being poisoned… Guba ne da ta shak’esa ta numfashi Wanda ya harba huhunta. Most likely cikin turare aka saka guban.”


Haidar yai shiru yana had’a maganganun Likitan da wayan da yaji Mommy nayi. Sai girgiza kai kad’an yace “Turare.?”


Dr ya jinjina kai alamun eh kafin yaci gaba “Irin wann guban akan sanya shi ne cikin wani scent da mutum ke amfani dashi slowly yake lalata lungs d’in mutum ba tareda an ankara ba. Shi irin wann guban anfi amfani dashi ne idan ana so mutum ya samu slow and painful death. Fortunately guban baiyi wani tasiri jikin matarka ba. But we can’t say she’s completely out of danger har sai mun mata minor aiki a lungs d’insa munyi flushing sauran wann guban to prevent it from spreading. Muna buk’atan saka hannunka Shiyasa na buk’aci ganinka a sirrance. Sann abu ne da Ya danganci criminal act kaga dole ai taka tsantsan tinda ba’a tantance waye perpetrator din ba. Koda tana k’ark’ashin kulawarmu a asibiti rayuwarta na cikin had’ari Har sai an kama mutumin dake k’ok’arin ganin bayan rayuwarta.”


Shiru Haidar yai Zuciyarsa Ya kasa aminta da abinda Likitan nan ke fad’i da maganar da yaji Mommy tayi cikin waya. Idan ya had’a maganan Mommy da maganan Likitan nan. The whole thing yanada alak’a da turare kaman yanda yaji Mommy tace sann ta ambaci mutuwa a ciki. Ga turare ga mutuwa. Ga kuma abinda Dr ya sanar dashi cewa anyi poisoning yarinyar ne ta cikin turare. Toh idan Har Mommy kashen yarinyar takeda niyya meyasa ta aura masa ita.? Meyasa zatai poisoning d’inta.? Shin kodai Mommy shi take so tai poisoning shine ta b’ullo ta wann hanyar ta aura masa wann yarinyar ta saka poison din cikin turarenta dan shima ya shak’a su hadu su Mutu gaba d’aya tinda gashi ta matsa sai yazo ya zauna da yarinyar. Shin wann shine shirin Mommy na k’arshe akan shi ta kashe shi ba tareda kowa ya zargeta ba.? Shin har haka Mommy ke masa k’iyayya.? Shin Anya Mommy ita ta haifeshi.? Anya shi d’aya ne daga cikin wann ahalin.? Muryar Likitan ne Ya dawo dashi daga duniyar tunanin da Ya tafi yanda Likitan Ya d’an murmusa dan dik shi a tunaninsa Haidar tunanin aikin da za’ai ma matarsa a lungs yake kar aje a tab’a mata lungs dinta sabida sanin Had’arin irin aiki da Ya danganci organs. 


“Look Engr. It’s just a minor surgery. We call it Minimally invasive thoracic surgery.” Ya d’an numfasa kafin yaci gaba “Is a way of performing surgery in the chest through small incisions, without making large cuts in the body, and it does not require spreading apart of the ribs. We use camera and instruments to get to the lung through small incisions in between the ribs. Kaman ma ba’ayi wani aiki ba haka jikin matarka zai zauna. But it’s necessary a dakatar da guban daga yad’uwa cikin jikinta.” Ya k’arashe yana mik’a ma Haidar pen da form.


Haidar ya jinjina kai a hankali kafin ya karba yai signing a yanda aka buk’aci Ya saka hannu. Har lokacin ya kasa yarda da abinda ke faruwa. Ya dubi Dr yace “Dr I want this to stay between us please. Ban jima da dawowa k’asar ba so bansan waye ke farautar rayuwar matata ba da kuma dalilinsa. I need to investigate first.”


Dr ya jinjina masa kai “Bakada matsala Engr. If you excuse me. Zan koma bakin aiki.” 


Haidar ya jinjina masa kai kafin suka mik’e a tare suna masabaha cikin mutunta juna. 


Sanda Haidar Ya fito ya iske Mommy da Anisa duk sunyi tsuru tsuru alamun suna jiran ba’asi. Babu ya Mommy. Kallo d’aya zaka mata ka fahimci a hargitse take. Ta k’araso da sauri tana tambayarsa Ya jikin Ummul mai Drs suka ce.?


Haidar bai kaiga bata amsa ba dan har lokacin mamakin matar yake Wanda Ya girma ya sani matsayin mahaifiyarsa. 


Wayar Mommy ne yai ruri Daddy ke kiranta nan ta matsa gefe tana amsawa dan ita Har ta mance ranan Daddy ke dawowa Nigeria. 


Bayan ta Ida wayar ta dawo garesu tana duban Haidar Wanda ya tsareta sosai da ido kaman mai tuhumar ta. 


A d’an daburce tace “That was your Dad. Gaba d’aya na mance yana hanya sabida tashin hankalin nan da muka tsinci kanmu ciki. Driver yana hanya zaizo Ya tafi dani.. Yanzu yarinyar ce bansan da waye zamu barta ba.”


Anisa tai karaf tace “I’ll stay here with her.” 


Ga mamakinsu muryar Haidar suka sinkayo “No, I’ll stay with her. Kuna iya tafiya Mommy. After all, abinda kike so kenan na dawo na zauna da ita. Right.?” Ya k’arashe yana tsare Mommy da ido.


K’ak’aro murmushi Mommy tai tana jinjina masa kai alamun eh. Yayinda Anisa tai mutuwar tsaye tana kallon abun mamaki wai Haidar zai zauna a asibiti da wann bagidajiyar.? Ikon Allah. Wai meke shirin faruwa ne.? Anya Haidar bai kamu da son bagidajiyar nan a kallon farko ba.? Sai tai saurin girgiza kai alamun a’a tana mai kwaban zuciyarta da irin wann tunani maras kan gado. Abu ne da bazai tab’a faruwa ba ko a mafarki. Haidar would never ever fall for someone like her. Muryar Mommy taji tana fad’in suje driver yana close Daddy na gida na jira. Anisa tabi Mommy jiki duk a mace sai waigowa take tana duban Haidar da Ya tsaya kaida fata wai shi zai zauna wajen Ummul. Gaba d’aya mamaki ya kasa sakin Anisa.



Suna isa gida ta shige d’aki tana faman safa da marwa tana tunanin kiran Leenah dan ta sanar da ita halinda ake ciki. Bata Ida tunanin ba taga wayar Haidar na shigo mata. Zuciyarta yai wani irin tsinkewa sai tana ganin kaman Haidar Ya fahimci cewa ita tai poisoning Ummul. Da kyar ta iya d’aga kiran zuciyarta sai harbawa yake dan tsoro. 


Daga d’aya b’angaren Haidar yace “Kina jina. Kije d’akin yarinyar nan ki tattaro mun duk wani perfume dake d’akin ki kawo mun shi asibitin right this instant. Ina jiranki..” Ya k’arada Kar ki bari Mommy ta ganki ko ta fahimci wani abu. Understood.?” 


Anisa da zuciyarta bai daina tsinkewa ba a d’an daburce take jinjina kai “Oh ok.. Zanyi yanda kace.”


Jinjina kansa yai kaman tana ganinsa kafin ya k’ara tabbatar mata da yana jiranta yanzu yanzu. Daga haka katse kiran yai Anisa kaw gijif ta zauna cikin kujera shikenan asirinta Ya tonu Dr ya sanar da Haidar guba aka saka ma Ummul cikin turare. Yanzu mai zatai..? Taje ta fasa turaren ne ko ta kai masa ne.? Amma idan ta kai masa ta kama kanta ne.. A fili ta furta “Oh no Neesa.. This is not happening. You screwed up again.!” Ta kuma rintse idonta tana tunanin abin yi. Cikin sauri ta d’ago wayarta . Jikinta har na wani irin kyarma ta shiga neman layin Leenah dan samun mafita.




Leenah tana zaune taga kiran Anisa na shigo mata. Ta saki murmushi a hankali kafin ta furta “My stupid friend is calling again.” Ta kuma sakin murmushi kafin ta d’aga wayar.


A birkice Anisa ta soma fad’in “Leenah komai Ya lalace.. Our plan didn’t succeed.. I’m afraid I messed up everything again..!” 


“Girl calm down..! Just… What are you trying to tell me..?” Leenah tace cikin dakatar da Anisa.


A tak’aice Anisa ta bama Leenah labarin duk abinda ke faruwa Har kawo yanzu da Haidar Ya bata tax na kawo masa duka turaren da suke d’akin Ummul. Anisa ta k’arada “Leenah what if he he suspects me.. What if he finds out about the truth cewa ni ce nan na zuba poison din..?”


Leenah ta rausayar da idonta “Here you are being paranoid again Neesa.   Ta ya zai zargeki idan ba kece kika basa k’ofa ba. Base on abinda kika ce. Idan har Haidar ya baki tax na kai masa turaren hakan na nufin Ya yarda dake ne.”


Anisa ta katseta “Nifa Leenah mafita na kiraki ki bani ba wai kimin narrating abinda na gama baki labari ba. What if I destroy the perfume..?”


Murmushi Leenah tai “Idan kikai destroying turaren shine kin basa room na suspecting d’inki… You know what Neesa, You always call me a moron. But you are the one acting foolish here. Idan har kika lalata turaren nan no doubt Haidar zai zargeki. Idan kuma ya zargeki ki tabbata sunana bai fito ba. Sabida nida kike gani inada burin aure da samun family of my own bana mafarkin karasa rayuwata a jail.” Ta numfasa “But wait.. A yanda kika bani labari Haidar yace kar ki bari mahaifiyarsa yasan kin kai masa turaren.”


Anisa ta jinina kai alamun eh kaman Leenah na ganinta kafin Leenah taci gaba “Then let him suspect his mother.. Incriminate her. After all, kin sanar dani turaren da kika zuba poison din ma Ummul ciki turaren da Mommy ta baki ki bata ne kika canza da wani. Ya zo gidan sauk’I Anisa. Mahaifiyarsa itace ta bada wann turaren mai guba aka zuba ma matarsa ciki.!”



Dummm.! Haka k’irjin Anisa ya buga. Leenah fah cewa take tai incriminating Mommy. Mahaifiyar Haidar..?


A hankali Anisa ta soma girgiza kai…




SameenaAleeyou📚


*AUREN WATA UKU..!*




*32*






*©️Sameena Aleeyou…✍🏽*





Anisa taci gaba da girgiza Kai tana duban wayan. Mommy fah.? Ta ya zata soma d’aura ma Mommy laifi.? Bayan kasancewar ta mahaifiyar Haidar ita d’in fah ‘yaruwa take ga mahaifiyarta. Idan Abu ya lalace ba rasa Haidar kawai zatayi ba harda zumuntar iyayenta zata b’ata. Amma mai zatayi..? Ita kad’ai tana sak’awa da warwarewa ta kuma kiran Leenah dan ta gaza samun mafita.


Leenah ta rausayar da ido tace “Haba Neesa ya kike abu kaman wata bagidajiya.”


“Ban kiraki just for you to insult the hell out of me ba Leenah. Na fad’a Miki hujjojina if things go wrong. It will definitely be the end of me Leenah..!”


Leenah ta kuma rausayar da ido irin yanda Anisa take kaman dai Anisa na kallon ta “Toh banda abinki Anisa. Abun nan fah a bayyane take turaren da mahaifiyarsa ta ba ma matarsa akwai poison ciki ke meye naki a ciki.? Idan akwai wacce za’a zarga bazai wuce Hajiya Kwaise Maitama ba. Unless kuma zaki b’ullo ta wani hanyar kisan yanda zakiyi ki kutsa cikin d’akin da Ummul take ki k’arasata amma fah wann yafi had’ari Anisa because you would easily get caught. Hanya d’aya shine ki kyale mahaifyarsa ta d’auki laifin nan because he already grows suspicious of her idan har zaice ki aiwatar da Abu ba tareda saninta ba. Kuma kinsan me matar nan fah mahaifyarsa ce he would forgive her, definitely. Even if she’s convicted sabida ita d’in mahaifiyarsa ce amma ke fah kika kuskura kika bari ya kamaki kashinki ya bushe Neesa ba hannun Haidar kawai ba harda hannun uwarsa.”


Anisa ta jinjina Kai idanunta na kuma k’ek’ashewa “You are absolutely right Girl. After all, Haidar baya son wann auren tai  masa. Akwai tarin tanbayoyi da ya kamata yai ma mahaifyarsa.” Ta k’arashe tana sakin murmushin cin nasara. Lokaci guda ta katse kiranta da Leenah ta soma shirin fita. Nan taga wayar Amminta na shigo mata.


Ta rausayar da ido kafin ta d’aga kiran mahaifiyarta “Yes Ammi. I guess labari ya isa miki.” Tace tana kuma juya ido.


Daga d’aya b’angaren Asshe tace “Da uban wa kiketa waya ina nemanki..?”


Anisa ta kuma juya ido “Abinda kika kirani kice kenan kawai Ammi.?”


“Ke bani son shashanci.. Wai meke faruwa ne a gidan Aunt d’inki da banji daga gareki ba. Ko kin mance na barki a can ne matsayin ido na. Ki sanar Dani meke faruwa tsakanin Haidar da yarinyar can. Shin kin bata wann turaren ne da nace ki zubar.?”


Anisa ta murmusa “Of course ban bata ba Ammi..Kuma na canza turaren kaman yanda kika umarceni.. Amma saidai..”


Zuciyar Asshe yaci gaba da tsinkewa tinda tasan kalan shashancin ‘yar tata “Amma me Anisa..? Meye kika aiwatar ba tareda sanina ba. C’mon tell me.. Meye kika aiwatar.?”



Juya ido Anisa ta kumayi a hasale ta katseta “Nayi poisoning turaren da na canza mata dashi..” Ta juya ido tana jan tsaki “She’s like a cockroach Ammi. Duk irin tuggun da nake k’ulla mata taki mutuwa kaman dai kyankyaso.!”


K’iris ya rage Asshe bata saki wayarta ba. Baki na rawa take furta “Anisa kece kika zuba guba ma mutum..?Anisa waye ya aikeki.. Are you that dumb.? Bance Miki ki bar min komai ba zan kula da komai..? Bance miki kar ki yanke wani hukunci on your own ba.? Anisa kanki Kalau zakiyi kisan Kai kan namijin da baisan kinayi ba.?”


Tsaki Anisa tai “There you go again Ammi. Very soon nida Haidar zamuyi aure as soon as wann makirar is out of the picture. And please do me a favour Ammi.  Duk abinda zaki ji ko ki gani naki ido.” Tana Ida fad’in haka ta katse wayan. Asshe na k’ok’arin dakatar da ita amma inaa tuni ta kashe.


Tuni Anisa tayi kaman yanda Haidar ya umarceta. Sanda ta kawo masa turarukan asibiti sai ta dubesa da mamaki “Amma me zakayi da turare a asibiti.? Kodai Ummul d’in ce ke so.. Amma idan itace ke son a kawo mata definitely zai kasance wann ne.” Ta k’arashe tana juya kwalban turaren cikin hannunta ga damuwa saman fuskarta kai kace zallan tausayin Ummul din ke d’awainiya da ita. 


Haidar ya tsareta sosai da ido sai ya girgiza Kai kad’an “Meyasa kikace haka.?”


“Because it’s her favourite.” Ta dan murmusa cikeda makirci tana nuni da tausayi sann taci gaba “Mommy ce musamman ta bata turaren nan. Ummul tana son turaren sosai. Allah sarki Allah ya bata lafiya. At first bama wani jituwa amma daga baya I have become fond of her sabida tanada zuciya mai kyau. Kowa yana sonta a gidan especially Mommy.” Ta k’arashe tana share guntun hawaye da ya gangaro mata.


Ba wai yana sauraron surutan da Anisa ke masa bane tinda yaji key points din da yake son ji ya daina gane mai take cewa sabida ta cika masa kunnuwa. 


Dakatar da ita yai da fad’in “You can go now. And don’t say a word to Mommy. Are we clear.?”


Anisa ta jinjina masa Kai tana mai tabbatar masa bazata sanar da Mommy komai ba. Bai kuma bi ta kanta ba yasa Kai yai shigewarsa. Anisa tabi bayansa  da kallo yanda ya shige hannunsa rik’eda turarukan cikin dan jaka. 


Murmushi ta saki dan ta tabbata ko gwaji akai aka gano turare mai d’auke da guba ciki Mommy ce zata rufta. Sann ne zata b’ata sunan Ummul a wajen Mommy dan ta tabbata idan har aka d’aura ma Mommy laifi zata tsani Ummul ne taji ta fita akanta. Zatai amfani da wann daman ta cire ma Mommy son Ummul cikin zuciyarta tinda dama ita kad’ai ke son wann jarababben aure.  Zuciyarta wasai ta dauki hanyar gida. 

**



Tsaye Haidar yai gaban gadon da Ummul ke kwance bayan an fito da ita daga surgery. Yai mata k’uri yana dubanta. Tanbayoyi da dama cikin zuciyarsa. Cikin zuciyarsa yake jero tanbayoyin da baida amsoshinsu ‘Who are you..? Maiyasa Mommy zata farauci rayuwarki.? Shin Mommy ta kawoki ne dan ki zame mata hanya mafi sauk’i wajen ganin bayan rayuwa na.. Kina sane da shirin Mommy akaina.? Da yarda da amincewarki ki ka zab’i ta cutar dake dan kawai ta cimma burinta akaina ko kuwa dai kema victim din Mommy ne.?’


Daidai lokacin Dr ya turo k’ofa ya shigo. Ganin Haidar tsaye ya saka Ummul gaba wacce ke  kwance unconscious saman gado. Ya saki murmushi “Engr da alama kana ji da matar nan taka sosai. Kar ka damu in sha Allah bazata wuce kwana biyu bata bude ido ba. Alhamdulillah the surgery was successful and we can now say she’s out of danger in sha Allah.”


Har lokacin dubanta Haidar yake. A hankali ya kaikaito ya dubi Likitan “Har sai an Kama Whosoever is responsible an kuma tsaresa sann ya biya abinda ya aikata.” Daga yanda yake maganar zaka fahimci tsananin son daukan fansa cikin muryarsa. Mommy kawai yake hangowa cikin idonsa zuciyarsa na tabbatar masa wann shine daidai lokacin da ya kamata ya d’auki fansar duk abinda matar nan ta jima tana masa. Sann lokaci yayi da zata fayyace masa komai idan ma sato shi tayi duk sai ta fad’a. Bazai barta ba sai ta fayyace masa komai gameda gaskiyan lamarin da ya danganci rayuwarsa. 


Dr ya jinjina Kai yana duban Haidar din dan dik shi a nasa tunanin tsananin soyayyar da Haidar keyi ma matarsa yasa yaketa k’ok’arin ganin ya kamo mai laifin. Ya dan numfasa   “The laboratory test for the perfume would take less than 24hrs. Zuwa gobe da safe in sha Allah zamu tantance wane turare ne mai guba cikinsa.”


Haidar ya jinina masa Kai Dr ya k’arada “Engr.. Emm nace are you spending the night here with the patient.?” Sai ya k’ara da “Kar ka damu if you have some matters to attend to kana iya tafiya.. You can be sure she’s in good hands.”


Ba tareda ya dube Likitan ba yace “I’ll be staying here Doc.” Ya k’arashe yana mai zama saman soft sofa dake can gefe da gadon. Gani yake kaman zata bud’e ido ta soma amsa masa tarin tanbayoyinsa.


Dr ya murmusa kafin ya jinina Kai yai Sallama ma Haidar ya fice. 


Haka Haidar yai zaune ya sakata gaba yana kallo. Yana ganin wayoyi na shigo masa amma baida lokacin daukan ko d’ayansu. Shi dai burinsa safiya tayi hunch d’insa ya tabbata Akan Mommy. 


**


Dareen sai safa da marwa take tana kuma duba time. Bai tab’a kaiwa irin wann lokacin bai dawo gida ba. Tinda sukai aure bai tab’a kwana waje ba. Ko aiki ya rik’esa a Office komin dare sai ya dawo gida ya kwana. Toh wai meke faruwa ne. Wane irin al’amari ne wann..? Ta kasa zaune ta kasa tsaye. Tana son sanin wani hali Haidar ke ciki. Hakan yasa ta yanke shawarin zuwa gidansu Haidar din kawai. Komai ta fanjama fanjam. Idan ma zasu hadu da iyayen Haidar for the first time ne ita kam gwara taje tasan meke faruwa dashi tinda gashi baya ko daga wayarsa. 


Wata Zuciyar kuma ta soma raya mata toh kodai Shadow ne ya Sace Haidar to teach her a lesson tinda ga irin rabuwar da sukai a waya da Shadow d’in. What if Shadow ya cutar da Haidar.? What if wani Abu ya samu Haidar.. No bata fata.. She wouldn’t be able to take it idan wani Abu ya samu Haidar d’inta. Jikinta na rawa ta soma kiran layin Shadow “Tell me. Do you have Haidar.. Did you kidnap him.. Ka sanar Dani mai kayi ma Haidar..?” Ta k’arashe hankalinta duk a tashe sai rawa jikinta keyi.



Murmusawa Shadow yai cikeda k’asaita daga d’aya b’angaren “Har kin sare ne..? Da wuri haka.?”


Ta dan furzar da huci kad’an hankalinta na kuma tashi. Sai ta sassauta murya tace “Please don’t do anything to him.. Dan Allah kar ka cutar da Haidar.. Na yarda daga yanzu zanyi duk abinda kace amma dan Allah kar ka cutar min da Haidar..!” Ta k’arashe kaman mai shirin kuka.


Shadow yai wata dariya irinta basawa “Dareen Dareen.! Yanzu kin tabbata I have both you and Haidar wrapped around my fingers. You don’t want to mess with me Dareen.”


Ta lumshe idonta a hankali tana mai sadda kai kasa kaman yana ganinta “Forgive me.! It won’t happen again.. Please don’t do anything to Haidar.. Nayi alkawari bazan sake sab’a umarninka ba ko gaban Dodo akaje.”


Yai murmushi cikeda k’asaita “Good girl. Now that you realise your place, I want you to tell me where the hell is Haidar.?”


Mamaki ya cika Dareen. Ta girgiza kai kad’an “What do you mean.. Kana so kace min you don’t have Haidar.?”


“I wouldn’t be asking you the same question if I have him.. Dareen wai meke damunki ne.? Shin amfanin ki Ya k’are wajen Haidar ne.? Are you that insignificant to him.? Do I need to replace you with another woman for me to push through with my plans.?” 


Saurin katsesa tai “No please.. Wllhi amfanina bai k’are ba.”


“Then what the hell is the problem..?!” Kaman kunnenta zasu fice sabida sautin maganar. 


Jikinta na rawa take fad’in “Na fara zargin mahaifiyar Haidar ke yunk’urin rabamu.. Watak’ila ta gano cewa Haidar din yayi aure a b’oye ba tareda saninsu ba. Duk wasu calls da yake da ita yake tun muna Cuba. Idan ka mun izini zan tafi gidan su Haidar yanzu mai faruwa ta faru. Let them find out about me and Haidar.”


Shadow ya daka mata tsawa da fad’in “Don’t you dare show your face to Kwaise Maitama.! This is not part of the plan. Bazasu san dake ba har sai ahalin Ya tarwatse ya lalace. Har sai sud’in sun yak’i junansu da gaske. Idan Har kika nuna kanki yanzu fad’an zai dawo kanki ne. Let them fight each other. Let them hate each other. Let them go down together… I am warning you kar ki kuskura ki nuna ma Kwaise fuskarki.. You know me Dareen. No body double crosses me. And I have no patience with people who screwed up.!” Ya k’arashe yana sakin huci.


Ta jinina kanta a hankali “Got it. I won’t go there.. But what about Haidar.. I’m starting to worry.” 


“You are useless.!” Ya fad’i yana mai sakin gajeren tsaki kafin Ya katse kiran. 


Dareen ta koma ta zauna jikinta duk a mace. Yanda taga dare haka taga rana dan bata iya bacci ba. Ita dai tafi tunanin mahaifiyar Haidar ta fahimci wani abu gameda Haidar din sann bata zauna ba. 


**


A can asibiti kaw wayar Mommy ne Ya tada dashi. Yai gajeren tsaki yana mik’ewa zaune daga nan saman sofa yanda ya kishingida ya soma k’ok’arin bud’e idonsa da yai masa nauyi. Gaba d’aya ji yake kaman an masa duka, dan a tak’ure a nan wajen ya kwana. Yakai dubansa gareta Har lokacin idonta a lumshe suke ga nauran oxygen mak’ale hancinta. Ya kuma duba wayarsa dake ci gaba da vibrating. Har lokacin Mommy ce mai kira. Bai d’aga ba har ya k’arashi ringing. Ya jima baiyi bacci da Ya makara irin haka ba. Ya duba yaga calls da dama ciki Harda na matarsa Dareen Wanda akasarin missed calls daga ita Ya samu. Harda tex message ta tura masa wanda bai bi takansu ba. Ya mik’e yana stretching arms d’insa. Ya shafi sumar kansa da duka hannayensa biyu. Nan wayar Mommy ya kuma shigo masa. 


Gajeren tsakin ya kuma yi “She won’t stop calling.!” Ya furta a hankali. Tsaban haushinta da yake ji sai ya jefa wayar a aljihu. Ya d’auki mabudin motarsa ya nufi k’ofa a gaggauce. Har ya isa k’ofa ya kuma juyowa ya dubeta. Har kawo wann lokacin da zaka tanbayesa ya kamanninta yake bazai iya tabtancewa ba. Abu d’aya ya sani shine baida burin da ya wuce ta tashi ta amsa masa tulin tambayoyin sa. Dan alk’awari yayi sai ya hukunta Mommy da duk wani Wanda yakeda saka hannu a tarwatsewar rayuwarsa. 


Ya furzar da huci kad’an kafin Ya janyo k’ofar Ya kulle. 



Yana tafe Mommy na kuma kiransa bai daga ba har ya shige mota ya soma tuk’i. Abubuwa fal cikin zuciyarsa. 


Anisa  da bacci Ya kaurace a idonta tin daren jiya ta window ta hango motar Haidar Ya shigo gidan. Ta mik’e da sauri tana lek’ensa. He looks exhausted. She couldn’t believe it wai Haidar wajen bagidajiyar cen ya kwana kuma a asibiti. Ta lumshe idonta tana jin zuciyarta na mata ciwo. She couldn’t bear the thought of it. 



Suitcase d’insa da dake cikin motar Wanda bai unpacking ba tun bayan dawowarsu daga Cuba 2days back ya bud’e motar ya Ciro. 


Kai tsaye section d’insa ya nufa. Yai tsaye yana k’are ma gidan kallo Wanda a halin yanzu yarinyar  ke rayuwa cikin gidan. Tin daga haraban sashen har zuwa parlor a gyare ne. Sai k’are ma gidan kallo yake dan shi mutun ne da baya shiri da k’azanta. Da yawan cleaning ladies na gidan da ake canzawa sabida shi ake canzawa.


Dukda an canza fasalin gidan hakan bai hanasa nufan k’ofan dakinsa ba. Saidai yana murda handle d’in ya jita a rufe. Sai ya lumshe idonsa kadan. Ya mance shid’in bak’o ne a gidan a halin yanzu. Ya d’anyi gajeren tsaki, ya  d’ago yana duban k’ofan d’aya d’akin. He had no other option. Hakan yasa ya nufi k’ofan d’akin. Yai still kaman bazai bud’e k’ofan ba sai kuma ya murda handle d’in had’ida tura k’ofan d’akin. D’akin ma kaman dai ko ina a gyare yake. Ya tabe baki kad’an dan ba abin mamaki bane dan yaga babu datti yanda yarinyar ke zama tinda ya sani ma’aikatan dake gidan sunfi ahalin cikin gidan yawa amma dukda haka shi zai iya cewa b’angaren nasa bai tab’a kasance masa cikin gyara da zuciyarsa ta aminta dashi irin haka ba. Suitcase d’insa ya bud’e ya dauki abun buk’ata kafin ya nufi  bathroom.  Nan ma the same komai a gyare. Idonsa suka sauka kan inners dinta dake shanye a band’akin. Yai saurin janye idonsa sirirn tsaki  na kufce masa. Sauri sauri ya sakar ma Kansa shower yana mai lumshe idonsa cikin k’ok’arin haramta ma idonsa abinda ya gani. Koda yai wankan ya mance babu towel cikin wann jakan. Ya d’ago kai yana duban bathrobe din dake mak’ale nan cikin bathroom d’in. Ya jima sosai yana bin bathrobe din da kallo wai shi Haidar zai amfani da somebody else’s bathrobe. Shi da ko towel d’in matarsa Dareen bai tab’a amfani dashi ba. Ya lumshe idonsa a hankali yana furzar da huci. Akan dole ya d’auki bathrobe din Wanda baida haufi na yarinyar ne ya zira jikinsa ba don yaso ba. Sanda ya fito daga bathroom din Anisa na nan lab’e jikin k’ofa tana lek’ensa. Zuciyarta yai wani irin tsinkewa ganin Haidar da gaske wanka yai a d’akin Ummul sann abunda yafi tada mata hankali harda bathrobe d’in Ummul d’in ta gani d’aure jikinsa. Dan bata mance ba zuwansu shopping tareda Ummul suka sai wann bathrobe din Wanda saida tai masu kauyanci akan bata iya amfani dashi ba. so definitely nata ne. Ji tai kuka na Neman balle mata. Ji tai k’afafunta suna barazanar gaza d’aukarta. Ta koma da baya a hankali had’ida jingina jikin garu. Ta soma tuhumar kanta anya batai gangancin saka ma Ummul poison din nan ba.? Anya wann ciwo da Ummul take bazai sanadiyan samun kusamcinta da Haidar ba. Ya zama dole ta yi duk yanda zatai ta tabbata Ummul da Haidar basu samu kusanci ba. Ta lumshe idonta da k’arfin gaske tana Jin bugun zuciyarta na karuwa. Da kyar da iya ficewa daga sashen cikin k’ok’arin maida hawayen da suka gaza Jin lallashinta. 



A b’angaren Haidar kaw bayan ya shirya nan ya tada sallan asuba da bai ba. Alamu sun nuna a spot din da yai sallah a wann wajen take sallah dan bayan hango Al’Qur’ani mai tsarki da yai saman drawer harda cazbaha a gefe. Ji yai zuciyarsa yayi wani irin tsinkewa sanda ya hango Qur’anin dan shi dai zai iya cewa rabonsa da ya d’auki littafin Allah mai starki ya karanta tin kafin yayi aure. Sai ya soma wasu irin tunanin da bai zai iya cewa ga abinda yake son tunawa ba. Yaji zuciyarsa ya cika da guilt din da bazai iya cewa na menene ba. Zuciyarsa yaji na masa d’aci. Yanaji kaman babu komai cikin rayuwarsa face tarin yaudara da k’arya. Yana tsaka da tunanin wayarsa ta soma ruri daga asibiti ake kiransa. 


Haidar ya daga kiran suna gaisuwa da Dr. Nan Dr ke sanar dashi sakamakon gwajin turaren Sun fito shi ake  jira. 


Haidar ya jinjina Kai yace gashi nan zuwa right away. 



Sauri sauri ya nufo waje zai nufi motarsa ya hangi Anisa na zuwa. Bai damu yabi ta kanta ba yaci gaba da tafiya direction d’in motarsa. 


Anisa tai saurin cimmasa “Good morning…” Ta fad’i murmushi saman fuskarta. 


Bata damu da rashin amsa mata da bai ba ta k’arada “How’s your patient.?”


Wani irin duba yake mata sann ya girgiza Kansa kad’an yana rage girman idonsa “What patient.?”


Anisa ta dubesa da mamaki dan da alama a yan kwanakin yana mance abubuwa cikin sauri. Ta ya za’a ce majinyacin da ka kwana kana kula dashi ka mance dashi da safe..? Toh kodai ba asibitin ya kwana ba.? Something is definitely off. Sai ta k’ak’aro murmushin yak’e “I mean your wife..”


Haidar dake k’ok’arin bud’e mota Cak ya dakata da abinda yake. Ya kaikaito sosai yana duban Anisa “Don’t… you dare call her my wife.! You don’t have the right.” Ya fad’i cikeda gargadi.


Anisa ta dan kauda fuska tana mai rausayar da ido “Fine, I won’t call her your wife again..” Ta dan girgiza Kai “ Are.. you leaving already..? I thought you just got here..?” Ta fad’i tana dubansa.


“Why..? Do you have problem with that.?” 


Ta girgiza Kai “Mommy ce tace idan ka fito I should let her know because tayita kiran wayarka bata sameka ba.. And she prepares breakfast for you.”


Tin sanda ta ambaci Mommy yanayin sa yai mugun canzawa. Ya gyara tsayuwarsa sosai yana duban Anisa “Tell her I’m ok.!” Har zai shige mota ya kuma juyowa ya dubi Anisa “No. Go tell her anything prepared by her..Is contaminated.!” Yana Ida fad’in haka ya bud’e motar ya shige had’i da fuzgan motar.


Anisa tabi bayan motar da kallo tana sakin makirin murmushi. Ta tabbata Haidar zargin mahaifiyarsa yake. A fili take furta “Well done Neesa.! Yanzu ne zaki shana yanzu ne zaki bak’anta Ummul a idon Hajiya Kwaise. I have to make it looks like Ummul brings nothing to this family but bad lucks. Knowing Kwaise Maitama duk abinda zai shafi mutuncinta da na ahalinta musamman a idon abokan kasuwancinsu zatai komai dan ta kawar da wann abun.! Kamar haka zata kawar dake Ummul.!” Ta k’arashe tana sakin murmushin cin nasara. 


**


Yana isa asibiti Likitan ya nuna masa sakamakon da suka samu cikin wann bakin turaren humra akwai deadly guba da aka zuba ciki Wanda baida haufi shine Ummul ta shak’a Watak’ila na tsawon kwanaki. 


Huci kurum Haidar yake yana hango fuskar Mommy k’iyayyar da yake mata na ninkuwa cikin zuciyarsa. yana tuna sanda Anisa ta sanar dashi musamman Mommy tai ma yarinyar kyautar turaren. Ya jinjina Kansa kad’an kafin ya daga wayarsa yana dialing layin Hisham.


Hisham yana daga wayar ya soma da “Huh.! Finally you are returning my calls.. I’ve been trying to reach you since yesterday.. Wai ina ka shige ne.?”


“Find me a lawyer Hisham.. A very good one..!”


Hisham ya girgiza Kai cikin rashin fahimta “Lawyer kuma.. Mai zakai da Lawyer.. Wait are you having a court case..?”


“Looks like.” Haidar ya bashi amsa Kai tsaye.


Hisham ya dan girgiza Kai “Then what about your family lawyer.. I mean..”


“Wann ahalin ba nawa bane. Ka nemo mun Lawyer Hisham .. A very good one.”


Jin Hisham yayi shiru yasa Haidar fad’in “Look, idan bazaka yi bane. Fine zan nema da kaina.”


Hisham yai saurin dakatar dashi “Haidar wait.. What’s going on..? Wai meke faruwa ne.. Tinda ka dawo bamu hadu ba.. Yanzu ka kira kana maganar Neman Lawyer.. Waima kana ina ne yanzu.. Zan zo na sameka..” Bai Kai aya ba ya soma sinkayowa ta cikin wayar ana sanar da sunan wani Likita da ake nema a ER. 


Hisham yace “Are you in a hospital.? Haidar meke faruwa ne wai.. Mai kake a asibiti.. Waye ba lafiya.?”


“You ask too many questions Hisham.. You know what.! Calling you is pointless.”


Hisham bai bari ya katse wayar ba yace ya sanar dashi asibitin da yake gashi nan tafe. 


**


Sanda Hisham ya iso mamaki ne ya cikasa jin Haidar k’arar mahaifiyarsa zaiyi. Bai tsaya a nan ba har sai ya tabbata an gark’ame ta a gidan kasu.


Hisham yaci gaba da girgiza Kai cikin rashin yarda “No Haidar.. You are insane.”


“You are the one who’s sick in the head if you think I’m going to let that woman get away with everything she’s done..!” Haidar katse Hisham cikin karaji.



Yau d’in ran Hisham a bace yake sosai da abokin nasa. Ya sani yana hak’uri da Haidar yana masa uzuri a lokuta da dama sann yana nusar dashi kan mahimmanci iyaye amma bai tab’a tunanin Haidar zai tafi da nisa irin haka ba. 


“Ce mun kake na nemo lauyan da zai tsaya maka ka kulle mahaifiyarka Haidar..? Haidar mhaifiya fah..! Shin kasan matsayin mahaifiya a wajenka.?!”


“Kar ka sake ambaton wann matar da mahaifiyata domin mahaifiya ta gaske bazata tab’a yunk’urin halak’a D’anta ba.!”


Girgiza Kai Hisham keyi “Ko meye mahaifiyarka tai maka matsayin ta da darajar ta ya wuce duk yanda kake tunani.”


“Well I don’t give a damn.!” Haidar ya fad’i cikin karaji.


Daidai lokacin d’aya daga cikin Likitocin da sukai ma Ummul surgery a jiya yazo wucewa. Hango Haidar da yai ya k’araso suna gaisawa had’ida tambayarsa jikin matarsa.


Bayan Likitan ya shige Hisham ya dubi Haidar da mamaki “Matarka akaima aiki..? Wai Dareen ce a kwance a asibiti.?”


Haidar ya d’ago yana duban Hisham sosai “Not Dareen, actually.!”


Cikin rashin fahimta Hisham ke girgiza Kai “Wait.. If not Dareen, then who.?” Ya kuma girgiza Kai “Wait a second. Haidar don’t tell me aure ka sakeyi secretly ba tareda sanin iyayenka ba.?”


“Throw that question to Kwaise Maitama. Ina ganin itace tafi cancanta ta baka wann amsar..!” Yai maganar yana sakin huci yana ci gaba da takowa kusan Hisham “Kasan dalili.?” Su duka biyun duban juna suke. Haidar na sakin huci yayinda Hisham ke binsa da kallon mamaki. Haidar yaci gaba “Well that woman da na girma na sani matsayin mahaifiyata ta kawo wata mata cikin rayuwata dan tayi amfani da ita ta kasheni. Wann matar da kake ta k’ok’arin karewa Hisham ta sa nayi signing agreement dan kawai ta cimma burinta akaina.” Hawayen zafin zuciya na gangarowa daga idonsa guda yake ci gaba “Kasan dalilin da yasa wad’ann mutanen suka amince na jagoranci project d’in.? It’s because I signed the marriage agreement Hisham.! Kasan dalilin da yasa na tafi Cuba.?” Hawaye suka ci gaba da zubo masa yayinda jikin Hisham yai matuk’ar yin sanyi. 


Haidar yaci gaba “That’s the reason Hisham. Wann shine dalilin.!”  Ya jinina Kansa yana ci gaba da duban Hisham da ya zama speechless “Tell me Hisham. Wace irin uwa ce take ma D’anta haka. Tell me.. Wad’ann mutanen su suka haife ni..? Tell me akwai iyayen da zasuyi ma d’ansu irin wann k’iyayyar..? Tell me..! Answer the damn question.!” Ya k’arashe idanunsa na kuma rinewa Kai kace zai shak’o Hisham d’in ne. 


Cikeda tausayawa wann karon Hisham ke dubansa. Jiki a sanyaye yake waigawa dan ya tabbatar babu idon mutane kansu ganin Haidar d’in ya fice a giya. A hankali yake furta “Calm down Haidar.. Just try to calm down please.” Ya k’arashe yana kamo Haidar d’in had’ida zaunar dashi saman kujeran dake gefensu.


Haidar ya had’e duka hannayensa biyu a shafe fuskarsa da tuni ta koma jazir.


Hisham ya zauna gefensa yana k’ok’arin digesting maganganun. Tausayin abokinsa ne fal zuciyarsa. He couldn’t believe Haidar yayi going through duka abubuwan da ya sanar dashi. Shi yana ta murna Mahaifin Haidar da Haidar sun soma samun jituwa tinda gashi har ya amince ya basa jagorancin project d’in da suka jima suna fad’i tashi akai ashe ba haka bane. Ashe sun tilasta masa signing yarjejeniyan aure ne. Ya kasa yarda da abinda yaji. Marriage is a serious commitment abinda kullum mahaifiyarsa ke sanar dashi. Ya za’ace iyayen mutum sun masa irin wann auren.? Ya kasa yarda da abinda yaji. Sosai tausayin abokinsa ya cika zuciyarsa. Sun d’auki lokaci a haka kafin Hisham ya soma fad’in “I’m sorry Haidar. I didn’t know kayi going through duk abubuwan da kace. Kai hakuri Haidar.” 


Haidar ya dubesa sai ya dan girgiza kai  “Na riga na gama yanke hukunci. I’ll have that woman arrested. Ta haka ne kawai zan San komai. Duk wani k’ulli dake rufe.”


Hisham ya zuba masa ido sai ya d’an girgiza Kai kad’an “No Haidar, ka nutsu kai tunani akai. Wann al’amari ne da ya danganci ahali. you can’t involve the authorities.. I mean it might turn out to be a scandal..”


“Well I don’t give a damn. Wann ahalin ya riga ya lalace.!”


Hisham ya girgiza Kai “No Haidar. Wann Abu ne da zai shafi rayuwarka. Ba rayuwar ahalinka kawai ba..” Yai maganar cikeda nuna kulawa.


“My life is already a circus Hisham.” Haidar ya basa amsa Kai tsaye.


Hisham ya d’an lumshe ido had’ida girgiza Kai “No Haidar. You have no idea what you are talking about.. Haidar na taso not knowing wanene mahaifina. Ban San me ya faru a shekarun baya ba. Bansan menene tsakanin mahaifina da mahaifiyata ba.. Bansan meyasa ta b’oye min shi ba.  Iyakacin abinda na sani shine ta sanar Dani ya Mutu. Ko danginsa tak’i ta nuna mun. Rashin sanin mahaifina da asalinsa yayi affecting dina Haidar. And I am the one paying the  price. Rashin sanin asalina ya janyo min setback da dama a rayuwa. Ka yarda dani.” Ya k’arashe cikeda kulawa. Ya d’ago yana duban Haidar sosai “Haidar bana so irin abinda ya sameni ya sameka. Please mubi komai a hankali.”


Girgiza masa Kai Haidar yai “At this point ban damu ba Hisham.! I’m so tired of everything.!” 


Rufe bakin Haidar keda wuya suka hangi Mommy da Anisa na fitowa daga mota. 


Haidar ya kafe Mommy da ido yana jinina Kai. Lokaci guda yake fad’i ma Hisham “Don’t let that woman escape. I’ll be back soon.” Yana ida fad’in haka ya nufi motarsa cikin sassarfa. Hisham na bin bayansa yana tambayarsa ina zai je shi amma inaa ko zarafin amsa shi Haidar bai samu ba sai ma fuzgar motar da yai ya bar wajen. 


Hisham ya dawo da baya yana girgiza Kai yasan shawo kan Haidar ai abu cikin lallama ba k’aramin aiki bane.


**


A can company kuwa Daddy ya dubi Alhaji Gimba Ya kuma girgiza kai “Ni Aliyu Maitama ne zan d’auki k’afa na tafi asibiti duba yarinyar da Kwaise taima Haidar auren wasan yara da ita Gimba.? What for..?”


“Because she’s family. D’anka yana aurenta.. Inaga ta cancanci muje mu dubata.” Alhaji Gimba Ya basa amsa kai tsaye. 


Daddy ya kuma girgiza kai “If it were up to me, ban damu Haidar yai aure ko kar yai aure ba in the first place. Dan haka ban damu da sanin halinda Haidar ka iya kasancewa ciki ba balle yarinyar da kwaise tai masa auren shiririta da ita. Iyakacin abinda yake gaba na shine my business and my company. As long as matsalolinsu bazai affecting d’aya cikin biyun nan ba. Ban damu ba Gimba.!”


Kafin Daddy ya rufe baki Sakatariyarsa ta shigo a birkice tana nuna masa tablet din dake hannunta “Sir I’m sorry but you need to see this.” Ta k’arashe tana nuna masa fuskar tablet d’in yanda Daddy yaga hoton Haidar an had’a da wani hoto na amarya amma babu fuskar amaryar sai na Haidar. Saman article din an rubuta *Shahararren  D’ankasuwan nan Engr Aliyu Maitama yayi auren sirri ma tilon D’ansa. Kawo wann lokaci Babu Wanda yasan wacece Amaryar ko ‘yar waye. Shin Aliyu Maitama ya aura ma D’ansa ‘yar d’aya daga cikin abokan adawarsa na kasuwanci ne dan ya ceci Kampaninsa?*


“Damn it.!” Daddy ya furta a hankali. Ya juyo yana duban Alhaji Gimba “Ka gani ko.! kaga abinda nake fad’a maka ko. Wann yaron brings nothing to me but trouble.”


Alhaji Gimba Ya girgiza kai yana kallon labarin “Yanzu zaka yarda da batu na da nace da kai mu tafi asibitin. Rashin nuna damuwarka zai janyo hankalin press garemu. Idan son samu ne yarinyar tana warkewa ka kira koda kwaryakwaryar walima ce tsakanin business partners dinmu ka sanar da Auren D’anka.” 


Daddy yaci gaba da girgiza kai yana fad’in bazai bari Haidar Ya tarwasta shi ba. A fusce ya fice Alhaji Gimba na take masa baya. 


**


A can asibiti kuwa Haidar ne ya k’araso da yan sanda har guda biyu. Hisham na ganinsa da yansanda ya mik’e yana girgiza kai “No.. This is not happening.! Haidar mai kake shirin aikatawa.?”


Duk k’ok’arin Hisham na ganin Ya dakatar da Haidar bai nasara ba har saida Haidar d’in Ya kutsa kai cikin recovery room da aka aje Ummul. 


Hisham yai wani irin burki zuciyarsa na bugawa sakamakon hango mutum da yai kwance saman gado. Dukda na’urar oxygen dake saman hancinta bai hana zuciyarsa bugawa sau uku a jere ba. Ji yai Ya kasa jurewa Har saida k’afafunsa suka kaisa gaban gadon. A daidai lokacin da Anisa harma da Mommy suke duban Haidar cikin tsananin mamaki Wanda shigowarsa dakin kenan ga yansanda biye dashi. 




SameenaAleeyou📚

*AUREN WATA UKU..!*





*34*







*©️Sameena Aleeyou…✍🏽*





Kallo daya Daddy yaima Haidar ya watsar. Kaman dai baiji tambayan da yai ba. sai kuma ya kalli Mommy “Kina iya sanar da D’anki zunubanki idan kinso. I’ll send our lawyer to handle your case. As you know, I have a reputation to protect bazan bari ke ko D’anki ku min sanadi ba .” Yana ida fad’in haka yasa kai ya fice.



Haidar yabi bayan mahaifinsa da kallo kafin ya maidoda dubansa ga mahaifiyarsa. Ya dauki lokaci kadan yana tsaye wajen yana dubanta kafin daga bisani ya soma janyo k’afafunsa ya zauna saman kujera mai fuskantar nata “Tell me Mommy. Wacece Fannah.?”


Mommy ta dago idonta masu zuban ruwa tana duban D’an nata kafin ta jinina Kai “She… She was your Dad’s wife.. Matar mahaifinka ce kafin su rabu.”


Haidar ya jinina Kai a hankali “So Daddy yanada wata matar a baya.?”


Mommy ta jinina Kai a hankali.


“What happened then, mai ya faru da ita..? Ina take yanzu.?”


Mommy ta girgiza Kai a hankali “I have no idea Son. Bansan yanda take ba a halin yanzu.. Kuma na nemeta shekara da shekaru ban sameta ba.”


“Meyasa kika nemeta.?” Ya kuma jefo ma Mommy tambaya.


Ta d’ago tana dubansa “Dan na nemi yafiyarta.”


Ya kuma jinjina Kai “So tell me Mommy. Mai kika aikata mata.?”


Mommy tasa hannayenta biyu ta share hawayen da suka zubo mata. A hankali take jinina Kai “Zan sanar dakai komai Haidar. Abinda ya faru a wancan lokacin… Watak’ila ka samu gurbi cikin zuciyarka ka yafe min D’ah na.” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya yayinda Haidar ya zuba mata ido. 


Waiwaye…


Years back..!

Borno State, Maiduguri.



Hajiya Kwaise zaune saman kujera a madaidaicin parlorn ta Wanda ya tsaru iyaka tsaruwa a wancan lokacin. Kuka take sharshar da hawaye a lokacin da taji sautin wayar landline na gidan na kururuwa. Ta mik’e da kyar ta isa ta daga wayar. Daga d’aya b’angaren muryar Aliyu Maitama ta sinkayo “Kwaise an d’aura auren.. An daura auren.. An daura aurena da Fannah..” Yanda yake maganar zaka fahimci kaman Wanda aka saka shi dole haka yake maganar. Bata k’arasa sauraro ba ta saki wayar ya fad’i kasa tana mai kuma rushewa da kuka. A haka Asshe ta k’araso ta sameta. Asshe k’anwarta da tin bayan da Kwaise tai aure rik’on Asshe ta dawo hannunta dama ba wani girme mata sosai tai ba kuma su biyu iyayensu suka Haifa. 


Mommy ta dago tana duban Asshe cikin rawar murya “Asshe Aliyu yayi aure.. Aliyu ya auri d’iyar leburan dake aiki k’arkashinsa Wanda block na gini ya fado ya fasa masa Kai ya rasa ransa dalilin haka. Asshe Aliyu na ya aure ‘yar wann mutumin..!” Ta kuma rushewa da kuka.


Asshe ta dubeta cikeda tausayawa “Aunty Kwaise mijinki loves you. Wllhi koda ace yayi aure bazai daina sonki ba. Ni fah ban taba ganin wacce mijinta ke mata irin Son da Uncle Engr ke Miki ba. He loves you dearly. Zai komai dan farin cikin ki Aunty Kwaise. Keda kanki kin fada Aurensa da wann yarinyar Fannah k’addara ce kawai batada kowa bayan mahaifinta da ya Mutu ta dalilin aiki k’ark’ashin ma’aikatan mijinki da yake. Wllhi na tabbata dan ya taimaketa ya aureta. Ba wai dan yana So ba ko dan ya daina sonki. Idan ba so da mijinki ke Miki ba. Mutum kaman Engr Aliyu matashi mai tashen kud’i ga k’uruciya ga dama na rayuwa da ya samu ai da tuni ya cika gidan nan da mata sai yanzu da k’addarar hakan tazo. Dan Allah kar ki saka wani Abu a ranki.”


Mommy ta dago tana share hawaye “Asshe bazaki taba ganewa ba. Namiji Akan mace sunansa namiji bazakiyi shaidarsa ba. Nidai bazan iya sharing Mijina da wata ba balle wann bagidajiyar ‘yar lebura.”


Asshe ta furzar da huci “Toh ya kike so ai yanzu.?”


Mommy bata iya bata amsa ba sai mik’ewa da tai ta shige k’uryar daki wani sabon kuka na taso mata. 

Haka ta yini a daki bata aikin komai sai kuka. Asshe ke Lek’ata lokaci zuwa lokaci. Ko abinci Mommy ta kasa ci ranan. 


Can dare taji shigowar motar mijinta. Nan ta Mike da sauri tana lek’en window. Hangosa tai tareda Amaryar sa tana biye dashi kanta a k’asa. A haka suka shigo har parlorn gidan. 


Koda Daddy ya shigo ya tadda Mommy juya masa baya tai. Ya k’araso jikinsa duk a mace “Kwaise. My love..” Sai ya kasa ci gaba da magana yayinda kukan Mommy ya karu. 


A hankali ya isa ya rungumeta ta baya. Su duka biyun hawaye na gangaro masu. Cikin kwantar da hankali yake furta “Wann shine k’addarar mu Kwaise. Allah ya k’addari Fannah zata shigo cikin rayuwarmu. Yarinyar abun tausayi ce bata da kowa sai mahaifinta da ya rasu sakamakon aikin da yake k’ark’ashina.


Mommy na hawaye take girgiza Kai “Ba hurumi na bane na tuhumeka dan ka k’ara aure Aliyu. Addini ya halatta maka auren mata d’ai d’ai har hudu idan kanada hali. Kawai alfarmar da zan rok’a daga gareka shine Kai Adalci tsakaninmu.”


Ya murmusa yana dubanta. Ya saka hannunsa ya share hawayen da suka gangaro mata “I love you Kwaise.. So much..! Ban tab’a son wata mace sama dake a rayuwata ba. Ki tayani addu’a Allah ya bani ikon yin Adalci tsakaninku because.. I’m not sure idan son da nake Miki zai barni na kamanta adalci.. Kwaise ba kece cikin tashin hankali ba. Ni ne cikin tashin hankali.. Because son da nake miki baida match da ko wace mace. When it comes to you wayona baida yawa Kwaise.” 


Mommy ta tsaresa da ido kafin ta k’ak’aro murmushi ta riko hannayensa “You can do this in sha Allah mijina. I’m here for you.. Tashi na shiryaka amarya tana jira.” 


Kaman rak’umi da akala haka Daddy ya Mike Mommy ta shiryawa tsaf harda su fesa turare kaman ba ita ce ta yini kuka a daki ba. 


Koda suka fito suka tadda amarya ma Mommy bata nuna komai ba.  Asshe taita mamakin canzawan ‘Yaruwar tata. A haka rayuwa ke tafiya masu Mommy bata nuna komai ga Daddy ya saki jiki ganin hankalin Kwaise ya kwanta. Ya maida hankali kan bunk’asa k’aramin kampaninsa a nan birnin Maiduguri da Kewaye. 


Watan Fannah biyu a gidan ta fara nuna alamun masu juna biyu. Kwaise da kanta ta dauketa ta kaita asibiti akai mata gwaji aka tabbata tana d’aukeda karamin ciki na tsawon watanni biyu. Sosai Mommy ta nuna marnanta har kaman tafi Fannah murna. Lokacin Daddy na cuku cukun Kai  Kasuwancinsa tsakanin Abuja da wasu jihohi Mommy da kanta tai masa Albishir na cikin da amaryarsa ke dashi sanda sukai waya tinda shi a wann lokacin ya rage zaman Maiduguri. Farin ciki wajen Aliyu Maitama baya misaltuwa. A wann lokacin yai ma matan nasa kyauta ta sabuwar mota dal ‘yar yayi a wancan lokacin. Ya kuma d’ebesu gaba daya suka tafi Umra suka gode ma Allah da kyautar da yai masu dan a lokacin aurensa da Kwaise kusan shekaru biyar kenan babu rabo saida Fannah ta shigo sai gashi ta samu daga shigowarta. 


Bayan dawowar su daga Umra Daddy ya tafiya ta kasuwanci da zai d’aukesa kusan wata guda. 


Asshe ta dubi Mommy wacce keta faman sakin murmushi tana gustiran Apple. Ta d’an girgiza Kai tace “Kenan kin yarda ta rigaki Haifa masa Magaji Aunty Kwaise.? Ni fah kirkikin da kike ma matar nan tai yawa. Ke kaman bakijin kishi irin na mata da ake fad’a.”


Murmusawa Mommy tai “Asshe kenan. Sarai nasan abinda nake kuma lokaci yayi da zan executing plan dina. Trust me.”


Asshe ta girgiza Kai “Toh amma Aunty Kwaise mai zakiyi yanzu.?”


“Wann cikin da Aliyu Maitama ke rawar k’afa akansa da Kansa zai sheganta sa tin a ciki kafin a haifosa. Zai ma Fannah korar wulak’anci. Wann cikin kuma Engr Aliyu Maitama bazai taba accepting dinsa ba.”


Asshe ta girgiza Kai “Amma ta ya zakiyi hakan.?”



Mommy ta kuma gyara zama “Uban Fannah labourer ne a kampanin Maitama. Bincikena ya tabbatar min akwai wani lebura matashi kuma abokin aikin mahaifinta dake mutuwan sonta. Hasalima saurayinta ne kafin iftila’ain da ya samu mahaifinta ya samesa. Zuwa Kai ma mahaifinta abinci da take site a can Saurayin nata ya ganta ya fara sonta. Da uban ya Mutu mijina bai san da labarin tanada wani saurayi da suke soyayya ba Wanda shima yake  aiki k’ark’ashin sa. danginta sukai wuf suka nuna masa batada kowa saidai ya aureta sabida tinanin zasu sami kudi. Ance sadaki suka yanka masa kaman dai mai biyan diya. Saida masa ita sukai. Fannah batada say ga danginta Wanda bayan rasa mahaifinta da tai ba rike ta zasuyi ba dole suka tilasta mata auren mijina dukda tanada Wanda take so. Dashi zanyi amfani na fitar da Fannah daga gidana dan ance har gobe yana mutuwan sonta.”


Asshe ta sauk’e ajiyan zuciya “Toh ya abin zai kasance.?”


Mommy ta kuma murmusawa “Abin shine kece zaki taimaka min har komai ya kankama K’anwata.”


Asshe ta girgiza Kai cikin rashin fahimta “Kaman ya kenan Anty Kwaise.? Ki sanar Dani wane irin taimako zanyi dan nafi kowa burin matar nan ta fice daga gidan nan.”


Mommy ta jinjina Kai suka tsara yanda zasu aiwatar da komai cewa Asshe ta tafi ta samu wann Saurayin suyi ciniki dashi da Mommy yazo gidan a ranan da Engr Aliyu Maitama zai dawo gari ya kamasa a d’akin matarsa zai hau kan dik abinda ya gani ya zauna tinda su biyun tsaffin masoya ne.” Ta k’arashe tana sakin murmushi. 


Da taimakon Asshe Mommy ta tsara komai har shigowa gidan da Auwalu tsohon Saurayin Fannah yai ba tareda kowa ya gansa ba. 


Fannah da fitowarta kenan daga band’aki tayi wanka cikin murnan mijinta na hanya zai dawo ya dubasu itada abin cikinta mai watanni uku a lokacin. Nan ta tadda Auwalu tsohon saurayinta kwance saman gadon ta daga shi sai singlet da gajeren wando. Jikinta ya d’auki kyarma ta soma salati tana karanto Innalillahi. Kafin tai wani aune Auwalu yai tsalle ya capkota had’ida toshe bakinta da k’arfin gaske. Fannah tana kuka tana k’ok’arin kururuwa amma inaa ya toshe bakinta. 


 Daddy ya dawo cikeda d’oki da murnan ganin matarsa mai juna biyu. Ko sashensa bai nufa ba ya fara nufan b’angaren ta d’aukeda tarin tsaraba irin Wanda mata masu juna biyu ke so. Nan ya tadda Kayan tashin hankali maras misaltuwa k’ato rungume da matarsa dake d’aure da towel  ya toshe mata baki da hannunsa guda. Ga wani mummunar murmushi saman fuskarsa. 


Daddy na huci yake duban mutumin Wanda ya saki Fannah bayan shigowan Daddyn. Ya duka jiki na kyarma yanda yake fad’in Engr ya masa sutura dole Yai ma Fannah bada amincewarta ba fyade yai mata. 


Daddy ya shak’osa tamkar zai aikasa lahira ya kasa furta komai sai huci da kyarma da jikinsa keyi sabida b’acin rai. Da kyar Mommy ta janye Daddy. Ta isa ta yafa ma Fannah mayafi ta rufe mata jiki wacce towel ne kawai d’aure jikinta. Ta dawo ga Daddy tana fad’in “Engr kar ka biyesa kar Kai kisa. You are not like him. Ni dama tinda yake zuwa gidan nan ban yarda dashi ba.”


Daddy ya dubeta da mamaki “Dama ya Saba zuwa.?!”


Mommy ta jinjina Kai kaman gaske “Ai idan Baka nan yakan zo. Da abubuwa na kwadayi irin na masu ciki yakan ce Kai ka aiko shi zuwa wajen Fannah. Sabida abinda take so yake sayowa.” 


Asshe da fitowarta kenan sabida hayaniyar da taji ta dubi mutumin da Daddy dake duke yana kyarma tace “A’ah.. Wann mutumin ai mak’ocin su k’awata Baana ce. Kuma ta…” Sai tai shiru ta kasa ci gaba da magana.


Mommy tace “Kuma me Asshe.. Meye Baana ta sanar dake..?”


“Ta sanar dani shi d’in Saurayin Fannah ne Wanda mutuwan mahaifinta ya hana aurensu… Hasalima mahaifin Fannah kafin ya rasu ya masa alkawarin bashi ita..!” 


Daddy ya dago jiki a sanyaye yana duban Fannah wacce kuka yaci k’arfin ta “Haka ne.? Wann D’an iskan saurayinki ne.?!” Ya tambaya yana dubanta.


Jin bata amsa shi ba ya sa ya kuma daka mata tsawa “Ki amsa min..! Haka ne..!”


Auwalu ne ya bama Daddy amsa da fad’in “Duk Wanda zaka tambaya Rankayadade haka ne. Fannah toshuwar budurwata tace da nake matuk’ar so. Kuma mahaifinta ya min alk’awarin bani ita.. Amma ‘yanuwanta Sun karya wann alk’awarin sabida kwadayin abin hannunka. Saidai ni da Fannah bamu rabu ba.. Washe garin ranar da ta tare gidanka ma ba aiki na tafi ba gidanka na taho.. Kuma duk randa nazo mukan mu’amalanci juna da yarda da amincewarta. Amma yau din ba da son ranta na aikata mata ba fyade nai mata sabida ta sanar Dani akwai ciki jikinta Wanda batasan nawa bane ko naka..!” Bai Kai aya ba yaji saukar naushi a bakinsa. Duka Daddy yake Kai masa ta ko ina yana hawaye tamkar zai aikasa lahira A haka mai gadi ya shigo a guje yana sanar da Daddy window din section dinsa a fashe dik yanda akai b’arawo ya shigo gidan. Dan shi dawowarsa kenan daga masallaci ya tadda haka. 


Daddy ya ci gaba da huci “Ga b’arawon a nan. Ya Saba shigowa Shayibu ba tareda kayi la’akari ba. Yau da dubunsa zai cika sai ya fasa window. Ya damk’a sa ma shayibu yana fad’in bari yaje ya duba section d’insa. Ai kaw nan Daddy ya tadda an fasa safe d’insa na cikin gidan an kwashe kud’ad’en ciki. 


Koda aka mik’a Auwalu ma ‘yansanda bai yi musun shi ya kwashe kud’ad’en ba. Ya ce da taimakon Fannah ya kwashe kud’ad’en dan su gudu su bar gari. 


Daddy bai saurara daga b’angaren Fannah ba. Musamman da ya tabbatar da gaske Auwalu tsohon saurayinta ne kowa yayi wann shaidar. 


Sosai take kuka duk’e gabansa tana girgiza Kai tama kasa cewa komai. Mai ma zata ce bayan an kulleta ta ko ina. Daddy yaci gaba da jinjina Kai yana dubanta “Ki sani wann shegen da yake cikinki ba nawa bane. Kuma har Abada kar ki taba danganta ni dashi. Kije can keda wancan Daniskan ku rainesa a gidan Yari.” Yana ida fad’in haka ya mik’e yana hawaye sosai. Bai wata wata ba ya tura su duka biyun gidan Yari. ‘Yanuwan Fannah suka barranta da ita cewa basu ba ita. Ta tona ma kanta asiri ta cuci kanta. A prison Fannah ta raini abinda ke cikinta har ta haifesa. Bayan faruwan haka da wasu watanni Mommy ta fara nuna alamu na masu ciki. Batai gaggawan sanar da mijinta ba Wanda tsawon shekarun da suka diba tare suna jiran wann batu mai dad’in ji tin kafin shigowar Fannah cikin rayuwarsu. Yau gashi ta samu juna. Tasan Engr zai farin ciki fiyeda lokacin da Fannah ta samu. Tai shiru tana tinanin da Fannah tana nan k’ila da an fara k’irga ma abinda ta haifa watanni. 


Suna hira itada Asshe wani rana, nan Mommy ke zayyano ribar da taci bayan ta k’ulla ma Fannah Makirci gashi ta fice cikin rayuwarta cikin ruwan sanyi. Tabbas kwalliya ta biya kudin sabulu. 


Sam bata San Daddy ya shigo ba take b’arin zance.


Daddy ya dubeta da mamaki “Kwaise.. Sharri kikai ma Fannah.?!”


Sai Mommy ta mik’e tana girgiza Kai “A’a Engr dan Allah ka saurareni.”


“Mai zan saurara bayan abinda naji da kunnuwa na.. Ki bud’e baki ki sanar Dani.. Sharri kikai ma  mata..? Kece kika shirya komai..?!”


Cikin kuka Mommy ke jinjina Kai “Wllhi Allah shine shaida na Engr sharri kawai nace yai mata.. Wllhi  ban ban bashi umarnin wani abu bayan haka ba..”


Gijif ya zauna cikin kujera yana jin duniyar na juya masa yayinda Mommy ta rarrafo zuwa gabansa tana Neman afuwa. 


Mik’ewa yai ya fice ba tareda ya dubeta ba. Kai tsaye prison yaje amma koda yaje ta gama sentences d’inta an kuma sallameta bayan ta haihu sann babu Wanda yasan yanda ta tafi. Shima Auwalu babu Wanda yasan yanda yake bayan Sallamansa daga prison da akai. Haka Daddy ya zauna yana kuka sharshar da hawaye tareda nadaman hukuncin da ya zatar ba tareda yayi bincike ko ya saurara daga Fannah ba. Gaba d’aya Mommy ta rasa gane kansa tin daga wann lokacin. Baya mata magana baya kulata baya shiga sabgarta. Kasuwancinsa ta soma girgiza bayan hab’akar da tai sabida halin k’unci da damuwa da ya tsinci kansa ciki. Daddy ya koma tamkar baya rayuwa cikin wann duniyar. Ya daina fita ya daina magana ya daina mu’amala da kowa da komai. A haka Mommy ke rainon cikinta cikin damuwa da k’unci hopping idan ta haihu zuwan D’an cikin rayuwarsu zai canza komai. Har zuwa lokacin da ta haihu Daddy bai dawo normal ba. Yana nan jiya iyau ba um ba um um. Bayan Mommy ta haihu ta shigo da jaririn cikin hannunta tana hawaye take nuna masa “See burinka ya cika Engr ka samu Magaji and I named him after you. Aliyu Aliyu Maitama.. Zai girma ya zama Engr kaman Kai. Zai girma ya zama d’an da zakai alfahari dashi.”


Tin bayan abinda ya faru bai kuma duban cikin idonta ba sai wann lokacin.


Mommy tana hawaye take dubansa cikeda Jin dadin yau yau ya kalleta. Amma sai taga ko kallon jaririn dake rik’e cikin hannunta baiba balle ya karb’e sa. Sai ma mik’ewa da yai a ranan ya koma aikinsa gadan gadan. Baya shiga sabganta balle na D’anta sai hidiman bunk’asa Kasuwancinsa da yake. K’unci da damuwa suka taru sukai ma Mommy yawa tinda taga wann lokacin Mommy ta shiga damuwa kullum cikin kuka da tashin hankali take bata kula jaririnta Wanda tinda taga mahaifinsa bai amshesa ba. A nata zaton zai zamto makamin da zatai amfani dashi ta kuma janyo hankalin mijinta gareta. Asshe ita ke rainon Haidar. Hasalima ita take kiransa Haidar bayan mahaifiyarsa ta sanya masa suna Aliyu har Haidar ya bisa. Asshe ita ke kula da Haidar tamkar itace ta haifesa. Madararsa d’awainiyarsa komai itace. Mommy kullum cikin kuka da damuwan wofantar dasu da ita da D’anta da Daddy yai take. Ta duk’ufa Neman Fannah dan ta nemi yafiyarta amma Fannah was no where to be found. Sanda Asshe tazo aure ji tai kaman ta tafi da Haidar sabida son yaron da take da tsoron barin sa tsakanin iyayen da babu shi a gabansu. Damuwar gabansu kawai suke. Burin Mommy shine Uban ya kalli d’an matsayin D’a da ko wani Uba ke alfahari dashi yayinda Daddy ya ta’allak’a ga bunk’asa Kasuwancinsa. Wann dalili yasa kasuwancin Aliyu Maitama ya fiye masa ahalinsa dan wann Kasuwanci shi yai keeping dinsa going a tunaninsa bayan abinda ya faru dashi. Shi ya zame masa tamkar therapy. A haka rayuwa take tafiya ma wad’ann bayin Allah. A haka Haidar ya taso ya tsinci Kansa tsakanin iyaye biyu Wanda baisan wani Abu mai suna soyayya tsakaninsa dasu ba. Koda ya soma girma Mommy kullum cikin tilasta masa yake yai abinda zai birge uban ko zai alfahari dashi yayinda Daddy bai tab’a ganin k’ok’arin Haidar ba har kawo girman sa.


Wann kenan.


(Kar mai karatu ya mance kacaukam labarin nan an Ginasa ne kan ‘ya’ya da Allah kan jarabcesu da iyayensu da kuma iyaye da Allah ke jarabtansu da ‘ya’yansu. Wasu mutanen ana sanyasu ne cikin rayuwar sashe matsayin jarabawa).


*

Ci gaban labari..



Haidar ya share hawayen da suka zubo masa “So that’s the reason why he hates me.!” Ya fad’i haka Kansa a kife.


Mommy tai saurin girgiza Kai hawaye naci gaba da gangaro mata “No Haidar.. Your Dad doesn’t hate you.. He loves you.. In fact inada tabbacin bayan abinda na masa albarkacinka naci bai koreni ba.. That’s just.. his way of punishing me.!”


“Well I don’t care.!” Ya fad’i haka yana mai buga teburin gabansa da k’arfin gaske. Ga wane irin huci da yake fiddawa. Yaci gaba da jinjina Kai yana ci gaba da fad’in “I wish you let me die as a child. I hate you. I hate you.!” Yai maganar a hankali har lokacin girgiza Kansa yake. 


Mommy na kuka sosai take girgiza masa Kai “I’m sorry my Son.. I’m sorry.. Ba garin Allah da zai waye banyi nadaman abubuwan da na aikata ba da yanda yai affecting rayuwarka.. Haidar ka yafe mun..!”


Kauda fuska yai dan baya fatan ya kuma d’agowa ya dubi fuskar mahaifiyarsa.


Ya saka tafukan hannayensa ya goge fuskarsa da ya koma jazir. Cikin wane irin tune yake furta “Serving jail sentences won’t be enough punishment for you Mommy. Amma dikda haka nan shine yanda ya kamaci criminal irinki. Now more than ever, I won’t rest until I see you locked up in jail..  Koda zaki k’arar da duka resources dinki sai na tabbata you rot in jail. I don’t want to see your face ever again.!” Ya k’arashe cikin tsananin huci hawayen zafin rai na fita daga idonsa. Lokaci guda ya mik’e ya nufi k’ofa kaman zai kifa Mommy na kuka na kiransa amma inaaa tuni ya finciki k’ofa ya fice cikin tsananin huci..



SameenaAleeyou📚

*AUREN WATA UKU..!*





*35*







*©️Sameena Aleeyou…✍🏽*





Kallo daya Daddy yaima Haidar ya watsar. Kaman dai baiji tambayan da yai ba. sai kuma ya kalli Mommy “Kina iya sanar da D’anki zunubanki idan kinso. I’ll send our lawyer to handle your case. As you know, I have a reputation to protect bazan bari ke ko D’anki ku min sanadi ba .” Yana ida fad’in haka yasa kai ya fice.



Haidar yabi bayan mahaifinsa da kallo kafin ya maidoda dubansa ga mahaifiyarsa. Ya dauki lokaci kadan yana tsaye wajen yana dubanta kafin daga bisani ya soma janyo k’afafunsa ya zauna saman kujera mai fuskantar nata “Tell me Mommy. Wacece Fannah.?”


Mommy ta dago idonta masu zuban ruwa tana duban D’an nata kafin ta jinina Kai “She… She was your Dad’s wife.. Matar mahaifinka ce kafin su rabu.”


Haidar ya jinina Kai a hankali “So Daddy yanada wata matar a baya.?”


Mommy ta jinina Kai a hankali.


“What happened then, mai ya faru da ita..? Ina take yanzu.?”


Mommy ta girgiza Kai a hankali “I have no idea Son. Bansan yanda take ba a halin yanzu.. Kuma na nemeta shekara da shekaru ban sameta ba.”


“Meyasa kika nemeta.?” Ya kuma jefo ma Mommy tambaya.


Ta d’ago tana dubansa “Dan na nemi yafiyarta.”


Ya kuma jinjina Kai “So tell me Mommy. Mai kika aikata mata.?”


Mommy tasa hannayenta biyu ta share hawayen da suka zubo mata. A hankali take jinina Kai “Zan sanar dakai komai Haidar. Abinda ya faru a wancan lokacin… Watak’ila ka samu gurbi cikin zuciyarka ka yafe min D’ah na.” Ta k’arashe cikin tsananin rawar murya yayinda Haidar ya zuba mata ido. 


Waiwaye…


Years back..!

Borno State, Maiduguri.



Hajiya Kwaise zaune saman kujera a madaidaicin parlorn ta Wanda ya tsaru iyaka tsaruwa a wancan lokacin. Kuka take sharshar da hawaye a lokacin da taji sautin wayar landline na gidan na kururuwa. Ta mik’e da kyar ta isa ta daga wayar. Daga d’aya b’angaren muryar Aliyu Maitama ta sinkayo “Kwaise an d’aura auren.. An daura auren.. An daura aurena da Fannah..” Yanda yake maganar zaka fahimci kaman Wanda aka saka shi dole haka yake maganar. Bata k’arasa sauraro ba ta saki wayar ya fad’i kasa tana mai kuma rushewa da kuka. A haka Asshe ta k’araso ta sameta. Asshe k’anwarta da tin bayan da Kwaise tai aure rik’on Asshe ta dawo hannunta dama ba wani girme mata sosai tai ba kuma su biyu iyayensu suka Haifa. 


Mommy ta dago tana duban Asshe cikin rawar murya “Asshe Aliyu yayi aure.. Aliyu ya auri d’iyar leburan dake aiki k’arkashinsa Wanda block na gini ya fado ya fasa masa Kai ya rasa ransa dalilin haka. Asshe Aliyu na ya aure ‘yar wann mutumin..!” Ta kuma rushewa da kuka.


Asshe ta dubeta cikeda tausayawa “Aunty Kwaise mijinki loves you. Wllhi koda ace yayi aure bazai daina sonki ba. Ni fah ban taba ganin wacce mijinta ke mata irin Son da Uncle Engr ke Miki ba. He loves you dearly. Zai komai dan farin cikin ki Aunty Kwaise. Keda kanki kin fada Aurensa da wann yarinyar Fannah k’addara ce kawai batada kowa bayan mahaifinta da ya Mutu ta dalilin aiki k’ark’ashin ma’aikatan mijinki da yake. Wllhi na tabbata dan ya taimaketa ya aureta. Ba wai dan yana So ba ko dan ya daina sonki. Idan ba so da mijinki ke Miki ba. Mutum kaman Engr Aliyu matashi mai tashen kud’i ga k’uruciya ga dama na rayuwa da ya samu ai da tuni ya cika gidan nan da mata sai yanzu da k’addarar hakan tazo. Dan Allah kar ki saka wani Abu a ranki.”


Mommy ta dago tana share hawaye “Asshe bazaki taba ganewa ba. Namiji Akan mace sunansa namiji bazakiyi shaidarsa ba. Nidai bazan iya sharing Mijina da wata ba balle wann bagidajiyar ‘yar lebura.”


Asshe ta furzar da huci “Toh ya kike so ai yanzu.?”


Mommy bata iya bata amsa ba sai mik’ewa da tai ta shige k’uryar daki wani sabon kuka na taso mata. 

Haka ta yini a daki bata aikin komai sai kuka. Asshe ke Lek’ata lokaci zuwa lokaci. Ko abinci Mommy ta kasa ci ranan. 


Can dare taji shigowar motar mijinta. Nan ta Mike da sauri tana lek’en window. Hangosa tai tareda Amaryar sa tana biye dashi kanta a k’asa. A haka suka shigo har parlorn gidan. 


Koda Daddy ya shigo ya tadda Mommy juya masa baya tai. Ya k’araso jikinsa duk a mace “Kwaise. My love..” Sai ya kasa ci gaba da magana yayinda kukan Mommy ya karu. 


A hankali ya isa ya rungumeta ta baya. Su duka biyun hawaye na gangaro masu. Cikin kwantar da hankali yake furta “Wann shine k’addarar mu Kwaise. Allah ya k’addari Fannah zata shigo cikin rayuwarmu. Yarinyar abun tausayi ce bata da kowa sai mahaifinta da ya rasu sakamakon aikin da yake k’ark’ashina.


Mommy na hawaye take girgiza Kai “Ba hurumi na bane na tuhumeka dan ka k’ara aure Aliyu. Addini ya halatta maka auren mata d’ai d’ai har hudu idan kanada hali. Kawai alfarmar da zan rok’a daga gareka shine Kai Adalci tsakaninmu.”


Ya murmusa yana dubanta. Ya saka hannunsa ya share hawayen da suka gangaro mata “I love you Kwaise.. So much..! Ban tab’a son wata mace sama dake a rayuwata ba. Ki tayani addu’a Allah ya bani ikon yin Adalci tsakaninku because.. I’m not sure idan son da nake Miki zai barni na kamanta adalci.. Kwaise ba kece cikin tashin hankali ba. Ni ne cikin tashin hankali.. Because son da nake miki baida match da ko wace mace. When it comes to you wayona baida yawa Kwaise.” 


Mommy ta tsaresa da ido kafin ta k’ak’aro murmushi ta riko hannayensa “You can do this in sha Allah mijina. I’m here for you.. Tashi na shiryaka amarya tana jira.” 


Kaman rak’umi da akala haka Daddy ya Mike Mommy ta shiryawa tsaf harda su fesa turare kaman ba ita ce ta yini kuka a daki ba. 


Koda suka fito suka tadda amarya ma Mommy bata nuna komai ba.  Asshe taita mamakin canzawan ‘Yaruwar tata. A haka rayuwa ke tafiya masu Mommy bata nuna komai ga Daddy ya saki jiki ganin hankalin Kwaise ya kwanta. Ya maida hankali kan bunk’asa k’aramin kampaninsa a nan birnin Maiduguri da Kewaye. 


Watan Fannah biyu a gidan ta fara nuna alamun masu juna biyu. Kwaise da kanta ta dauketa ta kaita asibiti akai mata gwaji aka tabbata tana d’aukeda karamin ciki na tsawon watanni biyu. Sosai Mommy ta nuna marnanta har kaman tafi Fannah murna. Lokacin Daddy na cuku cukun Kai  Kasuwancinsa tsakanin Abuja da wasu jihohi Mommy da kanta tai masa Albishir na cikin da amaryarsa ke dashi sanda sukai waya tinda shi a wann lokacin ya rage zaman Maiduguri. Farin ciki wajen Aliyu Maitama baya misaltuwa. A wann lokacin yai ma matan nasa kyauta ta sabuwar mota dal ‘yar yayi a wancan lokacin. Ya kuma d’ebesu gaba daya suka tafi Umra suka gode ma Allah da kyautar da yai masu dan a lokacin aurensa da Kwaise kusan shekaru biyar kenan babu rabo saida Fannah ta shigo sai gashi ta samu daga shigowarta. 


Bayan dawowar su daga Umra Daddy ya tafiya ta kasuwanci da zai d’aukesa kusan wata guda. 


Asshe ta dubi Mommy wacce keta faman sakin murmushi tana gustiran Apple. Ta d’an girgiza Kai tace “Kenan kin yarda ta rigaki Haifa masa Magaji Aunty Kwaise.? Ni fah kirkikin da kike ma matar nan tai yawa. Ke kaman bakijin kishi irin na mata da ake fad’a.”


Murmusawa Mommy tai “Asshe kenan. Sarai nasan abinda nake kuma lokaci yayi da zan executing plan dina. Trust me.”


Asshe ta girgiza Kai “Toh amma Aunty Kwaise mai zakiyi yanzu.?”


“Wann cikin da Aliyu Maitama ke rawar k’afa akansa da Kansa zai sheganta sa tin a ciki kafin a haifosa. Zai ma Fannah korar wulak’anci. Wann cikin kuma Engr Aliyu Maitama bazai taba accepting dinsa ba.”


Asshe ta girgiza Kai “Amma ta ya zakiyi hakan.?”



Mommy ta kuma gyara zama “Uban Fannah labourer ne a kampanin Maitama. Bincikena ya tabbatar min akwai wani lebura matashi kuma abokin aikin mahaifinta dake mutuwan sonta. Hasalima saurayinta ne kafin iftila’ain da ya samu mahaifinta ya samesa. Zuwa Kai ma mahaifinta abinci da take site a can Saurayin nata ya ganta ya fara sonta. Da uban ya Mutu mijina bai san da labarin tanada wani saurayi da suke soyayya ba Wanda shima yake  aiki k’ark’ashin sa. danginta sukai wuf suka nuna masa batada kowa saidai ya aureta sabida tinanin zasu sami kudi. Ance sadaki suka yanka masa kaman dai mai biyan diya. Saida masa ita sukai. Fannah batada say ga danginta Wanda bayan rasa mahaifinta da tai ba rike ta zasuyi ba dole suka tilasta mata auren mijina dukda tanada Wanda take so. Dashi zanyi amfani na fitar da Fannah daga gidana dan ance har gobe yana mutuwan sonta.”


Asshe ta sauk’e ajiyan zuciya “Toh ya abin zai kasance.?”


Mommy ta kuma murmusawa “Abin shine kece zaki taimaka min har komai ya kankama K’anwata.”


Asshe ta girgiza Kai cikin rashin fahimta “Kaman ya kenan Anty Kwaise.? Ki sanar Dani wane irin taimako zanyi dan nafi kowa burin matar nan ta fice daga gidan nan.”


Mommy ta jinjina Kai suka tsara yanda zasu aiwatar da komai cewa Asshe ta tafi ta samu wann Saurayin suyi ciniki dashi da Mommy yazo gidan a ranan da Engr Aliyu Maitama zai dawo gari ya kamasa a d’akin matarsa zai hau kan dik abinda ya gani ya zauna tinda su biyun tsaffin masoya ne.” Ta k’arashe tana sakin murmushi. 


Da taimakon Asshe Mommy ta tsara komai har shigowa gidan da Auwalu tsohon Saurayin Fannah yai ba tareda kowa ya gansa ba. 


Fannah da fitowarta kenan daga band’aki tayi wanka cikin murnan mijinta na hanya zai dawo ya dubasu itada abin cikinta mai watanni uku a lokacin. Nan ta tadda Auwalu tsohon saurayinta kwance saman gadon ta daga shi sai singlet da gajeren wando. Jikinta ya d’auki kyarma ta soma salati tana karanto Innalillahi. Kafin tai wani aune Auwalu yai tsalle ya capkota had’ida toshe bakinta da k’arfin gaske. Fannah tana kuka tana k’ok’arin kururuwa amma inaa ya toshe bakinta. 


 Daddy ya dawo cikeda d’oki da murnan ganin matarsa mai juna biyu. Ko sashensa bai nufa ba ya fara nufan b’angaren ta d’aukeda tarin tsaraba irin Wanda mata masu juna biyu ke so. Nan ya tadda Kayan tashin hankali maras misaltuwa k’ato rungume da matarsa dake d’aure da towel  ya toshe mata baki da hannunsa guda. Ga wani mummunar murmushi saman fuskarsa. 


Daddy na huci yake duban mutumin Wanda ya saki Fannah bayan shigowan Daddyn. Ya duka jiki na kyarma yanda yake fad’in Engr ya masa sutura dole Yai ma Fannah bada amincewarta ba fyade yai mata. 


Daddy ya shak’osa tamkar zai aikasa lahira ya kasa furta komai sai huci da kyarma da jikinsa keyi sabida b’acin rai. Da kyar Mommy ta janye Daddy. Ta isa ta yafa ma Fannah mayafi ta rufe mata jiki wacce towel ne kawai d’aure jikinta. Ta dawo ga Daddy tana fad’in “Engr kar ka biyesa kar Kai kisa. You are not like him. Ni dama tinda yake zuwa gidan nan ban yarda dashi ba.”


Daddy ya dubeta da mamaki “Dama ya Saba zuwa.?!”


Mommy ta jinjina Kai kaman gaske “Ai idan Baka nan yakan zo. Da abubuwa na kwadayi irin na masu ciki yakan ce Kai ka aiko shi zuwa wajen Fannah. Sabida abinda take so yake sayowa.” 


Asshe da fitowarta kenan sabida hayaniyar da taji ta dubi mutumin da Daddy dake duke yana kyarma tace “A’ah.. Wann mutumin ai mak’ocin su k’awata Baana ce. Kuma ta…” Sai tai shiru ta kasa ci gaba da magana.


Mommy tace “Kuma me Asshe.. Meye Baana ta sanar dake..?”


“Ta sanar dani shi d’in Saurayin Fannah ne Wanda mutuwan mahaifinta ya hana aurensu… Hasalima mahaifin Fannah kafin ya rasu ya masa alkawarin bashi ita..!” 


Daddy ya dago jiki a sanyaye yana duban Fannah wacce kuka yaci k’arfin ta “Haka ne.? Wann D’an iskan saurayinki ne.?!” Ya tambaya yana dubanta.


Jin bata amsa shi ba ya sa ya kuma daka mata tsawa “Ki amsa min..! Haka ne..!”


Auwalu ne ya bama Daddy amsa da fad’in “Duk Wanda zaka tambaya Rankayadade haka ne. Fannah toshuwar budurwata tace da nake matuk’ar so. Kuma mahaifinta ya min alk’awarin bani ita.. Amma ‘yanuwanta Sun karya wann alk’awarin sabida kwadayin abin hannunka. Saidai ni da Fannah bamu rabu ba.. Washe garin ranar da ta tare gidanka ma ba aiki na tafi ba gidanka na taho.. Kuma duk randa nazo mukan mu’amalanci juna da yarda da amincewarta. Amma yau din ba da son ranta na aikata mata ba fyade nai mata sabida ta sanar Dani akwai ciki jikinta Wanda batasan nawa bane ko naka..!” Bai Kai aya ba yaji saukar naushi a bakinsa. Duka Daddy yake Kai masa ta ko ina yana hawaye tamkar zai aikasa lahira A haka mai gadi ya shigo a guje yana sanar da Daddy window din section dinsa a fashe dik yanda akai b’arawo ya shigo gidan. Dan shi dawowarsa kenan daga masallaci ya tadda haka. 


Daddy ya ci gaba da huci “Ga b’arawon a nan. Ya Saba shigowa Shayibu ba tareda kayi la’akari ba. Yau da dubunsa zai cika sai ya fasa window. Ya damk’a sa ma shayibu yana fad’in bari yaje ya duba section d’insa. Ai kaw nan Daddy ya tadda an fasa safe d’insa na cikin gidan an kwashe kud’ad’en ciki. 


Koda aka mik’a Auwalu ma ‘yansanda bai yi musun shi ya kwashe kud’ad’en ba. Ya ce da taimakon Fannah ya kwashe kud’ad’en dan su gudu su bar gari. 


Daddy bai saurara daga b’angaren Fannah ba. Musamman da ya tabbatar da gaske Auwalu tsohon saurayinta ne kowa yayi wann shaidar. 


Sosai take kuka duk’e gabansa tana girgiza Kai tama kasa cewa komai. Mai ma zata ce bayan an kulleta ta ko ina. Daddy yaci gaba da jinjina Kai yana dubanta “Ki sani wann shegen da yake cikinki ba nawa bane. Kuma har Abada kar ki taba danganta ni dashi. Kije can keda wancan Daniskan ku rainesa a gidan Yari.” Yana ida fad’in haka ya mik’e yana hawaye sosai. Bai wata wata ba ya tura su duka biyun gidan Yari. ‘Yanuwan Fannah suka barranta da ita cewa basu ba ita. Ta tona ma kanta asiri ta cuci kanta. A prison Fannah ta raini abinda ke cikinta har ta haifesa. Bayan faruwan haka da wasu watanni Mommy ta fara nuna alamu na masu ciki. Batai gaggawan sanar da mijinta ba Wanda tsawon shekarun da suka diba tare suna jiran wann batu mai dad’in ji tin kafin shigowar Fannah cikin rayuwarsu. Yau gashi ta samu juna. Tasan Engr zai farin ciki fiyeda lokacin da Fannah ta samu. Tai shiru tana tinanin da Fannah tana nan k’ila da an fara k’irga ma abinda ta haifa watanni. 


Suna hira itada Asshe wani rana, nan Mommy ke zayyano ribar da taci bayan ta k’ulla ma Fannah Makirci gashi ta fice cikin rayuwarta cikin ruwan sanyi. Tabbas kwalliya ta biya kudin sabulu. 


Sam bata San Daddy ya shigo ba take b’arin zance.


Daddy ya dubeta da mamaki “Kwaise.. Sharri kikai ma Fannah.?!”


Sai Mommy ta mik’e tana girgiza Kai “A’a Engr dan Allah ka saurareni.”


“Mai zan saurara bayan abinda naji da kunnuwa na.. Ki bud’e baki ki sanar Dani.. Sharri kikai ma  mata..? Kece kika shirya komai..?!”


Cikin kuka Mommy ke jinjina Kai “Wllhi Allah shine shaida na Engr sharri kawai nace yai mata.. Wllhi  ban ban bashi umarnin wani abu bayan haka ba..”


Gijif ya zauna cikin kujera yana jin duniyar na juya masa yayinda Mommy ta rarrafo zuwa gabansa tana Neman afuwa. 


Mik’ewa yai ya fice ba tareda ya dubeta ba. Kai tsaye prison yaje amma koda yaje ta gama sentences d’inta an kuma sallameta bayan ta haihu sann babu Wanda yasan yanda ta tafi. Shima Auwalu babu Wanda yasan yanda yake bayan Sallamansa daga prison da akai. Haka Daddy ya zauna yana kuka sharshar da hawaye tareda nadaman hukuncin da ya zatar ba tareda yayi bincike ko ya saurara daga Fannah ba. Gaba d’aya Mommy ta rasa gane kansa tin daga wann lokacin. Baya mata magana baya kulata baya shiga sabgarta. Kasuwancinsa ta soma girgiza bayan hab’akar da tai sabida halin k’unci da damuwa da ya tsinci kansa ciki. Daddy ya koma tamkar baya rayuwa cikin wann duniyar. Ya daina fita ya daina magana ya daina mu’amala da kowa da komai. A haka Mommy ke rainon cikinta cikin damuwa da k’unci hopping idan ta haihu zuwan D’an cikin rayuwarsu zai canza komai. Har zuwa lokacin da ta haihu Daddy bai dawo normal ba. Yana nan jiya iyau ba um ba um um. Bayan Mommy ta haihu ta shigo da jaririn cikin hannunta tana hawaye take nuna masa “See burinka ya cika Engr ka samu Magaji and I named him after you. Aliyu Aliyu Maitama.. Zai girma ya zama Engr kaman Kai. Zai girma ya zama d’an da zakai alfahari dashi.”


Tin bayan abinda ya faru bai kuma duban cikin idonta ba sai wann lokacin.


Mommy tana hawaye take dubansa cikeda Jin dadin yau yau ya kalleta. Amma sai taga ko kallon jaririn dake rik’e cikin hannunta baiba balle ya karb’e sa. Sai ma mik’ewa da yai a ranan ya koma aikinsa gadan gadan. Baya shiga sabganta balle na D’anta sai hidiman bunk’asa Kasuwancinsa da yake. K’unci da damuwa suka taru sukai ma Mommy yawa tinda taga wann lokacin Mommy ta shiga damuwa kullum cikin kuka da tashin hankali take bata kula jaririnta Wanda tinda taga mahaifinsa bai amshesa ba. A nata zaton zai zamto makamin da zatai amfani dashi ta kuma janyo hankalin mijinta gareta. Asshe ita ke rainon Haidar. Hasalima ita take kiransa Haidar bayan mahaifiyarsa ta sanya masa suna Aliyu har Haidar ya bisa. Asshe ita ke kula da Haidar tamkar itace ta haifesa. Madararsa d’awainiyarsa komai itace. Mommy kullum cikin kuka da damuwan wofantar dasu da ita da D’anta da Daddy yai take. Ta duk’ufa Neman Fannah dan ta nemi yafiyarta amma Fannah was no where to be found. Sanda Asshe tazo aure ji tai kaman ta tafi da Haidar sabida son yaron da take da tsoron barin sa tsakanin iyayen da babu shi a gabansu. Damuwar gabansu kawai suke. Burin Mommy shine Uban ya kalli d’an matsayin D’a da ko wani Uba ke alfahari dashi yayinda Daddy ya ta’allak’a ga bunk’asa Kasuwancinsa. Wann dalili yasa kasuwancin Aliyu Maitama ya fiye masa ahalinsa dan wann Kasuwanci shi yai keeping dinsa going a tunaninsa bayan abinda ya faru dashi. Shi ya zame masa tamkar therapy. A haka rayuwa take tafiya ma wad’ann bayin Allah. A haka Haidar ya taso ya tsinci Kansa tsakanin iyaye biyu Wanda baisan wani Abu mai suna soyayya tsakaninsa dasu ba. Koda ya soma girma Mommy kullum cikin tilasta masa yake yai abinda zai birge uban ko zai alfahari dashi yayinda Daddy bai tab’a ganin k’ok’arin Haidar ba har kawo girman sa.


Wann kenan.


(Kar mai karatu ya mance kacaukam labarin nan an Ginasa ne kan ‘ya’ya da Allah kan jarabcesu da iyayensu da kuma iyaye da Allah ke jarabtansu da ‘ya’yansu. Wasu mutanen ana sanyasu ne cikin rayuwar sashe matsayin jarabawa).


*

Ci gaban labari..



Haidar ya share hawayen da suka zubo masa “So that’s the reason why he hates me.!” Ya fad’i haka Kansa a kife.


Mommy tai saurin girgiza Kai hawaye naci gaba da gangaro mata “No Haidar.. Your Dad doesn’t hate you.. He loves you.. In fact inada tabbacin bayan abinda na masa albarkacinka naci bai koreni ba.. That’s just.. his way of punishing me.!”


“Well I don’t care.!” Ya fad’i haka yana mai buga teburin gabansa da k’arfin gaske. Ga wane irin huci da yake fiddawa. Yaci gaba da jinjina Kai yana ci gaba da fad’in “I wish you let me die as a child. I hate you. I hate you.!” Yai maganar a hankali har lokacin girgiza Kansa yake. 


Mommy na kuka sosai take girgiza masa Kai “I’m sorry my Son.. I’m sorry.. Ba garin Allah da zai waye banyi nadaman abubuwan da na aikata ba da yanda yai affecting rayuwarka.. Haidar ka yafe mun..!”


Kauda fuska yai dan baya fatan ya kuma d’agowa ya dubi fuskar mahaifiyarsa.


Ya saka tafukan hannayensa ya goge fuskarsa da ya koma jazir. Cikin wane irin tune yake furta “Serving jail sentences won’t be enough punishment for you Mommy. Amma dikda haka nan shine yanda ya kamaci criminal irinki. Now more than ever, I won’t rest until I see you locked up in jail..  Koda zaki k’arar da duka resources dinki sai na tabbata you rot in jail. I don’t want to see your face ever again.!” Ya k’arashe cikin tsananin huci hawayen zafin rai na fita daga idonsa. Lokaci guda ya mik’e ya nufi k’ofa kaman zai kifa Mommy na kuka na kiransa amma inaaa tuni ya finciki k’ofa ya fice cikin tsananin huci..



SameenaAleeyou📚


Post a Comment

Idan kuna da tambaya akan abinda Baku game ba ko kuma kuma Neman littafin da babu a nan kawai ku ajiye tambayarku a ta comment ko wani shawara da Zaku bamu.

Previous Post Next Post